Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
Kasar Sin ta yi kira ga Amurka da Iran, da su aiwatar da cikakkiyar takardar bayanin fahimtar juna da aka...
Kasar Sin ta yi kira ga Amurka da Iran, da su aiwatar da cikakkiyar takardar bayanin fahimtar juna da aka...
Ministan kiwon lafiya na jamhuriyyar demokradiyar Kongo (DRC), Samuel Roger Kamba Mulamba, ya gana da jakadan Sin dake DRC, Zhao...
Kasashen Sin da Tanzania da kuma Zambia sun karrama kwararrun Sinawa wadanda suka sadaukar da rayukansu yayin gina layin dogo...
Da safiyar yau Laraba, an gudanar da taron bayar da kyaututtuka na kimiyya da fasaha na kasa, da babban taron...
A yau Talata, Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoton tattalin arzikin kasar Sin a Beijing, inda ya bayyana cewa...
A halin da ake ciki yanzu haka, sassan yammacin Turai na fama da matsanancin yanayi na zafi, shi ma yankin...
A bana ake cika shekaru 30 tun bayan da kasar Sin ta rattaba hannu kan yarjejeniyar MDD ta kare dokar...
Game da zargi da wasu gwamnatocin kasashe da dama suka yi, kan gwajin harba makamai masu linzami da kasar Sin...
Yayin zaman muhawarar gaggawa ta majalissar kare hakkin bil’adama, karkashin babbar taron MDD karo na 62 da ya gudana tsakanin ranaikun 3 zuwa 6 ga watan nan na Yuli, dangane da halin da ake ciki wajen kare hakkin bil’adama a Al Ubayyid na jihar Kordofan ta arewa ta kasar Sudan, da yankunan dake makwaftaka da jihar, mataimakiyar shugaban tawagar Sin Li Xiaomei, ta fayyace matsayar Sin. Li Xiaomei, ta ce ya wajaba a kare muhimman hakkokin bil’adama na al’ummun kasar Sudan kamar hakkin rayuwa. Kazalika, ya dace sassan kasa da kasa su hada karfi waje guda, don shawo kan matsalolin keta hakkin bil’adama, da saukaka ainihin wahalhalun da jama’ar kasar ke fuskanta. Li Xiaomei, ta jaddada cewa ya dace dukkanin tattaunawar majalissar kare hakkin bil’adama ta gudana bisa umarni, da cikakkiyar martabawa ga ikon mulkin kai, da hadin kan al’ummu, da kare martabar yankunan Sudan. Bugu da kari, ya kamata majalisar kare hakkin bil’adama ta MDD ta saurari, da martaba ra’ayoyin kasashe masu nasaba, ta kuma ingiza rungumar dabarun warware matsaloli ta hanyar shawarwari da tattaunawa. (Saminu Alhassan)
Sakatare janar na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kana shugaban kasar Xi Jinping ya ba da muhimmin...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.