Hukumar Da Ke Kula Da Gidajen Yarin Nijeriya Na Cigiyar Fursunoni 69 Da Suka Tsere Daga Kuje
Hukumar da ke kula da gidajen yari ta Nijeriya (NCoS) ta bayyana cewa za ta ci gaba da neman fursunonin...
Hukumar da ke kula da gidajen yari ta Nijeriya (NCoS) ta bayyana cewa za ta ci gaba da neman fursunonin...
Yanzu haka shugaban kasa, Muhammadu Buhari, yana ganawa da hafsoshin tsaro da ministoci a fadar shugaban kasa a safiyar yau...
Kimanin alhazai miliyan daya da suka hada da jimillar mutane 42,000 daga Nijeriya, sun hallara a Dutsen Arafat domin gudanar...
Sa'o'i kadan bayan Dokta Doyin Okupe ya mika takardar murabus dinsa a matsayin abokin takarar Mista Peter Obi na jam'iyyar...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Jama’atu Nasril Islam (JNI), Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya bukaci gudanar da addu’o’i...
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Legas sun kama wasu mutane shida da ake zargi da hannu a harin ‘yan fashi...
Babban sakataren kungiyar masu arzikin man fetur na Afrika (APPO), Dr Omar Farouk Ibrahim, ya jajantawa shugaban kasa, Muhammadu Buhari,...
Dokta Okupe ya bayyana hakan ne ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Alhamis, inda ya ce...
Wata babbar kotu da ke zamanta a birnin Legas, ta yanke wa wani matukin jirgin ruwa mai zaman kansa, Elebiju...
Firaiministan Habasha, Abiy Ahmed, ya ba Jama'ar kasarsa haƙuri a madadin gwamnatinsa, kan gaza kare rayukansu, a rikicin baya-bayan nan...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.