• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

‘Yan Sanda Sun Cafke Wasu Da Ake Zargi Da Laifin Fashi Da Makami A Wani Otal A Legas

by Muhammad
1 month ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
‘Yan Sanda Sun Cafke Wasu Da Ake Zargi Da Laifin Fashi Da Makami A Wani Otal A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Legas sun kama wasu mutane shida da ake zargi da hannu a harin ‘yan fashi da makami a ranar 11 ga watan Mayun 2022 a Otal din Mambillah, Owutu, Ikorodu a jihar Legas.

Wani mai taimaka wa Gwamna, Babajide Sanwo-Olu, kan harkokin yada labarai, Jibrin Gawat, ne ya bayyana hakan a shafinsa na Twitter da aka tabbatar a ranar Alhamis.

  • ‘Yan Sanda Sun Cafke Barayin Ragon Layya 2 A Ogun
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Wata Mata Da Ta Sace Yarinya A Anambra

Gawat ya rubuta cewa: “Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wasu mashahuran mutane shida da ake zargi da hannu a harin fashi da makami a ranar 11 ga Mayu, 2022 a Otal din Mambillah, Owutu, Ikorodu.”

Idan ba a manta ba a ranar Laraba 11 ga watan Mayun 2022 ne ‘yan fashi da makami suka kashe wani jami’in tsaro mai suna Peter a lokacin da suka kai hari a otal din.

LEADERSHIP ta rawaito cewa, a lokacin da ‘yan fashin suka kai farmaki otal din da misalin karfe 2:40 na safiyar ranar ma’aikata da kwastomomi na barci.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

An bayyana cewa da yawa sun farka ne a lokacin da barayin suka shiga dakuna inda suka yi musu fashi da makami.

Daga cikin wadanda abin ya shafa har da jami’an hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB uku, wadanda aka ce ma’aikata ne a otal din.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rasuwar Barkindo: Kungiyar Masu Arzikin Man Fetur Ta Afrika Ta Jajantawa Buhari

Next Post

Burin Kasar Sin Shi Ne “A Gudu Tare A Tsira Tare”

Related

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

2 days ago
Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa
Kotu Da Ɗansanda

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

2 days ago
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara

3 days ago
An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

3 days ago
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

1 week ago
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

1 week ago
Next Post
Burin Kasar Sin Shi Ne “A Gudu Tare A Tsira Tare”

Burin Kasar Sin Shi Ne “A Gudu Tare A Tsira Tare”

LABARAI MASU NASABA

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

August 8, 2022
Yaron Da Ya Yi Bulaguro Zuwa Waje Zai Koma Gida

Yaron Da Ya Yi Bulaguro Zuwa Waje Zai Koma Gida

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.