Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Na’urar Kiwon Lafiya Ta Sadarwa Tsakanin Kwakwalwa Da Na’ura Mai Amfani Da AI
Kasar Sin ta amince tare da fitar da jerin ka’idoji irinsa na 3, na na’urar kiwon lafiya mai sadarwa tsakanin...
Kasar Sin ta amince tare da fitar da jerin ka’idoji irinsa na 3, na na’urar kiwon lafiya mai sadarwa tsakanin...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Barrister Hafsat Ada’u Kutama a matsayin mukaddashiyar shugabar Hukumar Korafe-korafen Jama’a da...
A yau Laraba, kasar Sin ta harba taurarin dan’adam guda tara zuwa da’irorin da aka tsara hawansu a sararin samaniya...
Shugaban kasar Sin, Xi Jinping, ya aika da sakon taya murna ga Jami'ar Jilin wacce take bikin cika shekaru 80...
A yau Talata ne aka bude taron karawa juna sani na kasa da kasa karo 5, dangane da tsarin cin gajiyar fasahar taurarin dan’adam na BeiDou, a birnin Zhuzhou na lardin Hunan. Mataimakin firaministan kasar Sin Zhang Guoqing, ya halarci bikin bude taron ya kuma gabatar da jawabi. A cikin jawabin nasa, Zhang Guoqing ya ce Sin a shirye take ta yi aiki tare da dukkanin sassa, wajen kara inganta kirkire-kirkiren fasaha a tsarin aikin taurarin bayar da jagorancin taswira na BeiDou, da karfafa hade tsarin na BeiDou da fasahohi irinsu AI, da taurarin dan’adam na intanet, da kyautata tsarin jagorancin duniya mai nasaba da zayagen taurarin dan’adam, ta yadda hakan zai baiwa tsarin aikin BeiDou damar inganta hidimomin da yake baiwa duniya, da amfanar da daukacin bil’adama. Gabanin bude taron, Zhang Guoqing ya gana da firaministan kasar Madagascar Mamitiana Rajaonarison, wanda ya halarci taron. Taron na wannan karo na da taken "BeiDou domin duniya-Karfafa ci gaban duniya." Ya kuma hallara baki kimanin 900, ciki har da kwararru da masana, da manyan ‘yan kasuwa, da jami’an gwamnatoci na Sin da na kasashen ketare, da wakilan hukumomin kasa da kasa. (Mai fassara: Saminu Alhassan)
Kasar Sin ta yi nasarar harba taurarin dan’adam na ayyukan sadarwar intanet guda 10, ta amfani da rokar Zhuque-2E Y7,...
Tattalin arzikin kasar Sin ya ci gaba da tafiya a turba mai kyau a watan Agusta, inda ci gabansa ya...
Gwamnatin Jihar Katsina ta fara rarraba keken adaidait guda 238 zuwa cibiyoyin kula da lafiya matakin farko a faɗin jihar,...
An rufe bikin baje kolin hada-hadar ba da hidima ta kasa da kasa CIFTIS na shekara ta 2026 a ranar...
Rikicin da ya dabaibaye shugabancin Hukumar Kwallon Kafa ta Nijeriya (NFF) ya dauki wani sabon salo a ranar Talata yayin...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.