ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

by Leadership Hausa
3 weeks ago
Taba

Majalisar Dinkin Duniya ce, ta ayyana duk ranar 31 na watan Mayun ko wacce shekara, a matsayin ranar yaki da shan Taba Sigari.

Taken taron na 2026 wanda ta kaddamr shi ne, “Dakile Sanadarin Cikin Sigari Da Ke Sanya Mutum Ya Dawwama Yana Shaye Shaye wato a turance Nicotine da kuma zukar ita kanta Tabar Sigari”.

Wannan taken dai, ya zo kan gaba a kasar nan duba da yadda ake ci gaba da samun, karuwar masu shanta, ciki har da wasu yaran kasar.

ADVERTISEMENT

A nan, ba wai ana nunfin Nijeriya ta gaza yakar dabi’ar bane, sai kawai, yadda ake kara samun yawan wasu shaguna a kasar, da ake sayar da ita, tamkar ana sayar da Biskit ko Alawa.

Abin dubi a nan shi ne, yadda wasu matasan kasar, suka rungumi dabi’ar, babu kakkautawa, musamman duba da cewa,  akalla matasan kasar, daga tsakanin kaso hudu zuwa kaso 5.6 ko akalla zuwa kaso bakwai zuwa sha daya, na yin dabi’ar

LABARAI MASU NASABA

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

Wannan adadin idan aka kwatanta, bai na yawan sauran matasa a duniya, da ke yin dabi’ar ba.

Bisa wasu alkaluma da Hukumar Kula da Dakile Shan Taba Sigari ta Kasa wato NTCA ta fitar a kwanan baya, sun nuna cewa, a kasar nan, a duk yara dalibai biyar masu shekaru daga tsakanin 13 zuwa 15, ana samun daya, da ke zukar Taba Sigari

Kazalika, a duk cikin yaran goma, akawi daya sun yi nisa, a yin dabi’ar.

Wasu alkaluma sun bayyana cewa, a duk shekara, akalla ‘yan Nijeriya 30,000 ke utuwa, saboda kamuwa da cutkan da suka shafi yin tu’ammli da shan Sigari, musamman kansar Huhu.

A gafe daya kuma, wadanda suka kamu da cutukan, a duk shekara, na kashe akalla Naira biliyan 211.2, wajen duba lafiyarsu.

Bugu da kari, matsalar na kuma sanya wa, Nijeriya na yin rashin matasa, maso tasowa, saboda kamuwa da cutuakan, da ke da alaka, da shan Taba Sigari.

Nijeriya ba wai ta kasance, Kara zube bane, wajen samar dokoki, musamman  na dakile yin dab’ar ba, domin kuwa, an kirkiri, da Hukumar  Kula da Dakile Shan Taba Sigari ta Kasa,  inda kuma kasar, ta kasance, tana daga cikin kasashen, da suka rattaba hannun yarjejeniya Hukumar Kula da Lafiya ta Duniya, kan dakile yin dabi’ar

Wannan Jaridar, a bayyane,  matsalar da ke son bajewa a Faifai shi ne, batun samar da dokar dakile dabi’ar, da kuma batun tsarara,  wanzar da matakan  dakile ta.

Alamu na nuna cewa, ba wai kadai dogara kan dokar hana bayar da tallan Sigarin a kafafe ko kuma bin ka’ido ne, batun ba, amma rashin nuna da gasken da ake yi, na wanzar da dokar yadda za ta yi tasiri a kasar, shi ne babban kalubalen.

Haka zalika, batun iya sayen Sigari ta kafar Yanar Gizo da aka kirkro a kasar, hakan ya sanya, ana ci gaba da samun wawagegen gibi, na wanzar da dokar a kasar, yadda ta kamata.

Muna kira ga Ma’aikatar Kiwon Lafiya ta Tarayya da Hukumar  Kula da Dakile Shan Taba Sigari ta Kasa NTCA da kuma Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa wato NAFDAC, da su kara kaimi, wajen daukar matakan da suka kamata, domin a rage matsalar.

Ya zama wajbi, Gwamnati ta tashi tsaye haukan, domin dakile yin amfani da kuma sayar da duk wata na’uin Taba Sigari, musamman wadda masana’an suka sarrafa, da sanadaran da ke sanya dandano.

Bugu da kari ya zama wajibi, gwamnatin ta kara tsaurara matakai, kan tallan Taba Sigari a kafafen tallace-tallace, musamman domin a ceto rayuwar yaran kasar, wadanda sune, manyan gobe.

Akwai matukar bukatar, mahukunta a kasar, su tabbatar da sun kara jabga haraji kan masana’antun da ke sarrafa Sigari.

Kazalika, akwai bukatar duba lafiyar matasan kasar, da suka rungumi, wannan dabi’ar.

A nan, muna jinjinawa kungiya ta da ke yaki da shan Taba Sigari ta kasa wato NCS bisa kirkiro da kungiyar matasa da ke yin gangamin wayar da kai, kan illolin dabi’ar.Wannan salon, zai taimaka wajen wayar da kan matasan kasar da suka rungumi dabi’ar, yin watsi, da ita.

Akwai kuma matukar bukatar, yin hadaka da Gwamnati tare da zuba kudade a cikin shirye-shiyen kiwon lafiya.

A duk shekara, wasu masna’antu a kasar nan, na sarrafa wasu kaya masu lahani, da ke shafar lafiyar dubban matasan kasar.

Hakan ba wai, batu ne, na harkar kasuwanci ba, amma wani tsari ne, da aka kitsa a zamanance, domin tarwatsa rayuwar matasan.

Abin takaicin shi ne, rashin mayar da hankali a bangaren masu rike da madafun iko na siyasa, domin a dakile dabi’ar a kasar baki daya.

Muna kira ga Gwamnatin kasar da ta dauki matakan gaggawa, domin tsamo, musamman matasan kasar nan, daga cikin matsalar.

Taba
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe

MASU ALAKA

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC
Manyan Labarai

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki
Manyan Labarai

Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki

July 3, 2026
Next Post
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.