ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Boko Haram Sun Kai Hari Sansanin Sojoji A Borno

by Naziru Adam Ibrahim
5 months ago
Sojoji

Wani dan ƙunar baƙin wake da ke tuka mota cike da abubuwan fashewa ya kutsa cikin ayarin motocin sojoji a yankin Timbuktu Triangle na Jihar Borno, inda ya yi sanadin mutuwar sojoji biyar tare da jikkata wasu da ba a bayyana adadinsu ba.

Majiyoyin sun tabbatar da faruwar lamarin, inda suka ce cikin waɗanda harin ya shafa har da manyan jami’an soji biyu masu muƙamin Manjo da kuma Laftanar, tare da haddasa babbar asara ga kayan aikin soja da ake amfani da su wajen kai hare-hare da farmaki da ma kare kai a aikin kawar da ‘yan ta’adda da sojojin suka shafe makonni suna yi.

  • Zargin Almundahana: Kwamitin NAHCON Ya Kaɗa Ƙuri’a Kan Neman A Kori Shugabanta
  • Jami’an Tsaro 6 Sun Rasu Yayin Da Aka Daƙile Harin ’Yan Ta’adda A Zamfara

Rahotanni sun bayyana cewa sojojin suna kan hanyar dawowa ne daga wani samame da suka yi nasarar tarwatsa sansanonin ‘yan ta’adda da dama tare da kashe da yawa daga cikinsu, lokacin da harin ya auku, inda aka lalata motocin sulke da na kayan aiki.

ADVERTISEMENT

Yankin Timbuktu Triangle shi ne wurin da a kwanakin baya ‘yan ta’adda suka yi wa ayarin Brigadier Janar Musa Uba kwanton bauna, tare da kama shi inda daga baya kuma suka kashe shi.

A wata sanarwa da kakakin rundunar, Laftanar Kanar Sani Uba, ya fitar a yayin da ake ci gaba da atisayen wanda ake yi wa laƙabi da Tsaftace Sahara “DESERT SANITY”, ya ce an sun ƙwato makamai da kayan aiki daga hannun ‘yan ta’addan.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Ya jaddada cewa Rundunar Soji na kan aniyarta na ci gaba da wannan aiki, inda sojojin za su ruɓanya ƙoƙarinsu na kawar da ayyukan ta’addanci da kare fararen hula, da kuma dawo da dawwamammen zaman lafiya da kwanciyar hankali a Arewa maso Gabas.

Sojoji
Naziru Adam Ibrahim
+ postsBio
  • Naziru Adam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/naziru-adam-ibrahim/
    Ya Kamata Farashin Siminti Ya Sauka — Umahi Ga Masana’antun Siminti
  • Naziru Adam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/naziru-adam-ibrahim/
    Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci
  • Naziru Adam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/naziru-adam-ibrahim/
    A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara
  • Naziru Adam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/naziru-adam-ibrahim/
    Shugaba Tinubu Ya Isa Nairobi Domin Halartar Taron Tattalin Arzikin Nahiyar Afirka

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Maniyyatan Nijeriya
Manyan Labarai

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Next Post
Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Ba Tare Da Tangarda Ba A 2025 Ya Karfafa Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 

Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Ba Tare Da Tangarda Ba A 2025 Ya Karfafa Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.