ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar Kulawa Da Marayu Da Masu Karamin Karfi

by Ibrahim Bala
3 weeks ago
marayu

sssalamu Alaikum Wa Rahmatullahi Ta’ala Wa Barakatuhu.

A wannan lokaci kuma a wannan gaba, kamar kowane mako zan yi magana kan wasu abubuwa, wadanda suke faruwa a wannan kasa ta Nijeriya, musamman arewacin Nijeriya.

Mu ne talauci, rashin ilimi, matsaloli rashin sana’a, fadace-fadacen daba, fadan siyasa, matsaloli tsakanin shugabanni, da sauransu. Mu suka fi addaba, kuma alal hakikanin gaskiya akwai abubuwa da yawa da ya kamata mu tsaya mu yi karatun ta nutsu, mu san ya za a yi mu kiyaye gaba.

ADVERTISEMENT

Abubuwan sun fara faruwa yanzu tun asali ba a magance ba, wanda a lokacin ‘da’ za a ga makoci in zai saka dan shi a makaranta ya kan saka dukka yaran makotansa ko na layin ma in da hali.

Ko kuma ka ga uba ya je ya saka ‘ya’yan wansa a makaranta da sauransu, irin wannan abubuwan. Ko ka ga mai kudi ma ya dauki nauyin iyalan wadanda suka rasu ya saka su a makaranta, saboda dai kar yaran su zauna.

LABARAI MASU NASABA

Falalar Goman Farko Na Zul-hajji 

2027: Bukatar Zaben Shugabanni Na Gari

Kuma babban abin bakin cikin yanzu shi ne, za a ga yaro dan (3-4-5yrs) akan titi yana bara ko yana tallah. Ko ka ga yarinya mace ‘yar karama wacce ya kamata ace tana makarantar islamiyya ko na boko sai ka ganta tana yin Awara ko wainar fulawa irin wannan ‘something like this’.

Lokacin kuma da ya kamata a ce yarinyar ta tsaya ta amfani wannan, sai ka ga dabi’un namu, me ya sa al’ummar ta zama haka?. Daga magidanci ya mutu ya bar yara uku-hudu, sai ka ga kawai ba sa samun tallafi, ba sa samun taimako. Sai ka ga Uwar idan bata dora yaran irin wannan tallukan sun dan yi awara, dan kosai ko wani abu wanda za su yi sutturar sallah, su ci abinci ba da sauransu.

Irin wadannan dabi’u gaskiya sun ba da gudummawa gurin lalata yara ‘ya’ya mata, da su kansu mazan ma gurin ko shaye-shaye. Yaro ya saba cin abinci ko yunwa ta ishe shi/ishe ta. Toh, dole idan suka rasa sai sun bi wannan hanyoyin da zasu ci abinci.

Ya kamata mu yi karatun ta nutsu, kullum zagin shugabanni muke, idan ma da laifin  shugabanni da laifinmu, ya za a yi mu gyara irin wadannan matsalolin, mun sauka daga kan kadamin da addini ya sa mu bi, idan kana da dama ka taimaki na kasa da kai, ka taimaki makofcinka, da an saukar da wanda zai ci gadonka ban da iyalanka da makofcinka zai ci.

Addini ya nuna mana duk irin wadannan abubuwan duk mun watsar, yanzu daga kai sai ‘ya’yanka, za ka ga idan sallah ce. Idan aka samu ‘control’ kamar yadda yake a da, za ka ga mutum unguwar ma gaba daya zai fada a ji  saboda ya taimaka.

Ina ganin al’umma mu yi addu’a, mu dawo jan wannan gabar, wallahi sai Allah ya taimake mu. Dan Allah da Annabi a taimaka.

Wassalamu alaikum.

Marayu
Ibrahim Bala
+ postsBio
  • Ibrahim Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-bala/
    Matsalar Ƙwacen Waya: Ina Mafita?
  • Ibrahim Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-bala/
    Falalar Goman Farko Na Zul-hajji 
  • Ibrahim Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-bala/
    Talauci Ba Hujjar Aikata Muggan Laifukka Ba Ne 
  • Ibrahim Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-bala/
    Buƙatar Taimaka Wa Al’umma Ba Sai Sun Yi Roƙo Ba

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Marurun Zuciya

Falalar Goman Farko Na Zul-hajji 

May 23, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Marurun Zuciya

2027: Bukatar Zaben Shugabanni Na Gari

May 10, 2026
Bukatar Kara Kaimin Ibada A Watan Ramadan
Marurun Zuciya

Bukatar Kara Kaimin Ibada A Watan Ramadan

February 15, 2026
Next Post
Amfanin Man Kwakwa Guda 12

Amfanin Man Kwakwa Guda 11

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.