ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

China Ta Musanta Daukar Nauyin Ta’addanci A Nijeriya

by Sadiq
3 years ago
China

Ofishin jakadancin China da ke Nijeriya ya musanta rahotannin da ke cewa yana daukar nauyin ayyukan ta’addanci a kasar a fakaice.

Wata sanarwa da ofishin jakadancin ya wallafa a shafinsa na yanar gizo ya karyata rahoton da jaridar The Times of the UK ta wallafa, inda ta ce “Beijing na ba da tallafin ta’addanci a kaikaice” a Nijeriya.

  • Xi Ya Aika Sakon Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafa Jami’ar Yunnan
  • Da Dumi-Dumi: An Ga Watan Shawwal A Saudiyya

China ta ce rahoton ya samo asali ne daga bayanan da ba a tantance ba da kuma wadanda ba a tabbatar da su ba.

ADVERTISEMENT

“Gwamnatin kasar Sin, da ofishin jakadancin kasar Sin da ke Nijeriya, a ko dabyaushe, suna karfafawa tare da yin kira ga kamfanoni da ‘yan kasar Sin da ke Nijeriya, da su kiyaye dokoki da ka’idojin Nijeriya, tare da aiwatar da dokokin gida da jagororin aiki, da muhalli, da lafiya da aminci, da sauransu, kuma za su ci gaba da kokarinsu a wannan fanni.

“Gwamnatin kasar Sin ta kasance kuma ba za ta taba shiga cikin kowane nau’i na taimakon ta’addanci ba.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

“Zarge-zargen da ke kunshe a cikin rahoton ba su da tushe balle makama, kuma rashin da’a ne, kuma an yi la’akari da manufar rahoton.

“A cikin shekaru da dama da suka gabata, hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen Sin da Nijeriya ya kawo fa’ida ta gaske ga alakar da ke tsakanin kasashen biyu da kyautata jin dadin jama’ar kasashen biyu.

“Za mu ci gaba da yin aiki tare da gwamnatin Nijeriya don inganta ci gaba da magance matsalolin tsaro, muna maraba da abokan huldar kasa da kasa da su shiga kokarinmu da gaskiya, amma za mu yi watsi da duk wani shiri ko matakin da zai bata mana hadin gwiwa,” in ji ofishin jakadancin a cikin sanarwar.

Rahoton a cikin The Times da aka buga a ranar 15 ga Afrilu, 2023 ya yi ikirarin cewa Beijing na ba da tallafin ta’addanci a kaikaice a Nijeriya don ruguza mafi girman tattalin arziki a Afirka.

A cewar rahoton, shugabannin ma’adinai na kasar Sin suna ba da tallafin kungiyoyin ‘yan ta’addan Nijeriya domin samun damar shiga ma’adinan kasar.

“Kamfanonin China da ke aiki a wasu sassan Nijeriya inda ake yawan kai hare-hare na kulla huldar tsaro da masu tada kayar baya…, in ji wani bangare na rahoton.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
Bangaren Sin: Ya kamata Al’ummar Kasa Da Kasa Ta Goyi Bayan Kasashen Yankin Manyan Tabkuna Wajen Gina Makomar Bai Daya

Bangaren Sin: Ya kamata Al’ummar Kasa Da Kasa Ta Goyi Bayan Kasashen Yankin Manyan Tabkuna Wajen Gina Makomar Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.