ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cibiyar IFC Za Ta Zuba Jarin Dala Biliyan 30 A Bunƙasa Matsakaita Da Ƙananan Sana’o’in Nijeriya

by Abubakar Abba
3 months ago
Ifc

A duk shekara, Cibiyar harkokin Afrika a hukumar kula da hada hadar kuɗɗe ta ƙasa da ƙasa wato (IFC) ta bayyana cewa, ta na son zuba daga tsakanin dala biliyan 25 zuwa dala biliyan 30

Cibiyar ta ce,manufar hakan shi ne, domin a ciki giɓin da ake da shi na samar da rance, ga matsakaitan da ƙananan sana’oin da ke a ƙasar nan.

Daraktar yankin Afirka ta Tsakiya ta Cibiyar da ke gudanar da ayyukan Cibiyar a ƙasar nan Ɗahlia Khalifa, ya bayyana haka a wajen taron ƙaddamar da tsarin shirye-shiyen zuba jari da ake kira a turance,CycleFlow.

ADVERTISEMENT
  • Xi Ya Ba Da Muhimman Umarni Game Da Bunkasa Masana’antar Hidimomi 
  • EFCC Ta Cafke Mutane 20 A Zaɓen FCT, Ta Kwato Sama Da Miliyan 17 Wajen Masu Sayen Ƙuri’a

Ta kuma sanar da ƙoƙarin da cibiyar ke kan yi, na samar da kyakyawan yanayi ga matsakaita da ƙanannan sana’oi, musamman domin a samar masu da kyakyawan yanayin, guddanar da kasuwaninsu.

Ta sanar da cewa, a yanzu haka an zuba jarin aƙalla dala biliyan 25 domin a ƙara bunƙasa fannin na masu manya da matsakaitan sana’oin da ke a ƙasar nan.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

“Masu samar da kaya su kan yi jira har na tsawon kwanuka 90 ko fiye da haka wajen biyan kuɗi da kuma na ayyuka, wanda kuma ba za a iya samun ci gaba a wannan yanayin ba,” Injita.

Ta alaƙanta tsarin na CycleFlow a matsayin na ƙasa wajen samar da kuɗaɗe, musamman ta hanyar yin amfani da fasahar zamani da zai haɗa matsakaita da ƙananan sana’oi.

“Manufar ta Cibiyar IFC shi ne, samar da kasuwanni ga kowa, musamman ƴan kasuwa da aka bari a baya,” A cewarta.

Shi kuwa a na sa jawabin shugaban tsarin na CycleFlow Segun Ogunsanya, ya sanar da cewa, tuni kamfanoni da dama, suka shiga cikin wannan tsarin, wanda ya bayyana cewa, tsarin, zai kuma taimaka wa, matskaita da ƙananan sana’oi da ke a ƙasar nan.

“An samar da wannan tsarin ne, domin a cike giɓin da ake da shi, mai makon yin dogaro na samar da rance, ga matsakaita da ƙannan sana’oi da ke a ƙasar nan,” Inji Ogunsanya.

“Tsarin zai kuma samar da sauƙin samun sahalewar buƙatar kuɗaɗe ga matsakaita da ƙananan sana’oi, ba tare da ɓata wani lokaci ba”, A cewarsa.

Shi ma a na sa jawabin ministan kuɗi Wale Edun, wanda Darakta Janar na hukumar da ke kula da hannayen jari ta ƙasa Dakta Emomotimi Agama, ya wakilce shi, ya sanar da cewa, akwai buƙatar a taimaka wa matsakaita da ƙananan sana’oi da ke a ƙasar nan.

A cewarsa, matsakaita da ƙananan sana’oi da ke a ƙasar nan, na bayar da gudaunmawa da ta kai ta kaso 50 wajen bunƙasa tattalin arzikin ƙasar

“Matsakaita da ƙananan sana’oi da ke a ƙasar nan, na samar da ayyukan yi masu yawa, ga ƴan Nijeriya.

Ya kuma yabawa cibiyar ta IFC kan janyo ƙasar nan, a cikin wannan tsarin, domin yin tafiya da ita tare da ƙoƙarin ƙara haɓaka fannin kuɗin ƙasar.

“Mun ji daɗi kan wannan haɗakar wacce a zahari, zata bayyana ƙoƙrin ƙasar a fannin zuba hannun jari,” Inji Wale.

Ifc
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 
Labarai

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Next Post
APC Ta Zaɓi Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Maye Gurbin Mataimakin Gwamna

APC Ta Zaɓi Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Maye Gurbin Mataimakin Gwamna

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.