• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kananan Labarai

Cikin Katin Zabe 30,979 Da Aka Yi Rijistarsu 1,348 Ne Kadai Aka Karba A Edo —INEC

by Sulaiman
2 months ago
in Kananan Labarai
0
Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Asabar din da ta gabata ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a Jihar Edo, ta bayyana cewa daga cikin katin zabe na dindindin 30,979 (PVC) da suke ajiye ana jiran masu karba a jihar, ya zuwa yanzu 1,348 ne kawai aka karba.

Jami’in hukumar mai kula da wayar da kan masu kada kuri’a, Timidi Wariowei ne ya bayyana hakan a karshen mako a Benin yayin da yake zantawa da manema labarai kan ci gaba da rijistar masu kada kuri’a a jihar.

  • 12 Ga Yuni: Muhimman Abubuwan Da Buhari Ya Fada A Jawabinsa Na Ranar Dimokuradiyya

Wariowei ya ce, “Tun daga watan Janairun 2022, muna da jimilar Katin Zabe na Dindindin 30,979 muna jiran masu karba. Amma daga cikin wadannan adadi, Kati 1,348 ne kawai masu su suka karba.”

Ya koka da cewa rashin karbar ba ya karfafa musu gwiwa, don haka ya yi kira ga jama’a da su zo su karbi katin zaben su domin kada kuri’a a zaben 2023 mai zuwa.

Wariowei ya kuma bayyana cewa, a ci gaba da yin rijistar masu kada kuri’a da ake ci gaba da yi, hukumar ta yi wa kimanin mutane 69,448 rajista a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Yi Wa Yara 80 Kaciya Cikin Shekara 17 Da Na Yi A Duniya – Budurwa Wanzamiya

Next Post

Xi Ya Taya Ta Kung Pao Murnar Cika Shekaru 120 Da Kafuwa

Related

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya
Kananan Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

3 days ago
Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar
Kananan Labarai

Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar

4 days ago
Ko Makiyan Buhari Sun San Aikin Da Ya Yi Yafi Na Gwamnatocin Baya -Minista
Kananan Labarai

Ko Makiyan Buhari Sun San Aikin Da Ya Yi Yafi Na Gwamnatocin Baya -Minista

5 days ago
Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani
Kananan Labarai

Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani

5 days ago
Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu
Kananan Labarai

Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu

5 days ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

6 days ago
Next Post
Xi Ya Taya Ta Kung Pao Murnar Cika Shekaru 120 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Ta Kung Pao Murnar Cika Shekaru 120 Da Kafuwa

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.