• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Da ɗumi-ɗuminsa

‘Yan Bindiga Sun Sace Kwamishina A Binuwai Da Yin Awon-Gaba Da Wasu Mutum 3

by Muhammad
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
‘Yan Bindiga Sun Sace Kwamishina A Binuwai Da Yin Awon-Gaba Da Wasu Mutum 3

Wasu da ake kyautata zaton ‘Yan bindiga ne a ranar Lahadi, sun yi garkuwa da kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue, Cif Ekpe Ogbu, da wasu mutane uku.

Wata sanarwa dauke da sa hannun dan takarar kujerar majalisar dokokin jihar Ado Oriri Ocheje Richard a karkashin jam’iyyar SDP ta ce, an yi garkuwa da Ogbu ne tare da Hon. Agbo Ode, daya daga cikin surikansa da direbansa.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane Da Dama A Wani Masallaci A Katsina
  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Mutane A Masallaci A Delta

Sanarwar ta ce, an yi garkuwa da su ne a gonar David Mark, bayan Akpa Otobi a lokacin da suke kan hanyarsu daga Otukpo zuwa Utonkon a karamar hukumar Ado ta jihar Benue.

“An ce Kwamishinan ya halarci wani taro a Coci, inda Sanata Abba Moro mai wakiltar mazabar Benuwe ta Kudu ya yi wani taro kan takararsa ta majalisa da kuma yakin neman zabensa a cocin St. Augustine Catholic Church, Otukpo.

“Bayan ya kammala taron, ya je kauyensu da ke Ndekma, gundumar Utonkon a karamar hukumar Ado, kafin ya gamu da mummunan lamarin da misalin karfe 4 na yammacin ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba, 2022.

Labarai Masu Nasaba

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya

“Tun daga lokacin an kwato motarsa ​​daga wurin da lamarin ya faru kuma an kai shi ofishin ‘yan sanda na da ke Otukpo, yayin da duk wayoyinsu aka kashe su,” inji shi.

Kanin kwamishinan jihar Benue, Engr. Tony Ogbu, yayin da yake tabbatar da faruwar lamarin ta wayar tarho, ya ce kwamishinan ‘yan sandan jihar Benuwe ya samu labarin garkuwar kuma suna nan suna duba lamarin.

Ya ce tun lokacin da aka yi garkuwa da babban yayansa, har yanzu masu garkuwar ba su tuntubi ‘yan uwa ba domin neman kudin fansa, inda suka yi addu’ar Allah ya tsare dan uwansa ya kuma dawo da shi lafiya zuwa ga iyalansa.

Tags: 'Yan
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane Da Dama A Wani Masallaci A Katsina

Next Post

2023: Za Mu Yi Amfani Da Na’urar BVAS Wajen Dakile Magudin Zabe – Farfesa Mahmood

Related

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Da ɗumi-ɗuminsa

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

15 hours ago
Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya

17 hours ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Kori Adeleke A Matsayin Gwamnan Jihar Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Adeleke Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Da Ta Rushe Zabensa, Zai Daukaka Kara

3 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Kori Adeleke A Matsayin Gwamnan Jihar Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Kori Adeleke A Matsayin Gwamnan Jihar Osun

3 days ago
Dan Gwamnan Jihar Nasarawa Mai Shekaru 36, Hassan Sule Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Dan Gwamnan Jihar Nasarawa Mai Shekaru 36, Hassan Sule Ya Rasu

3 days ago
Da Dumi-Dumi: Dan Takarar Gwamna Ya Rasu A Adamawa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Dan Takarar Gwamna Ya Rasu A Adamawa

3 days ago
Next Post
2023: Za Mu Yi Amfani Da Na’urar BVAS Wajen Dakile Magudin Zabe – Farfesa Mahmood

2023: Za Mu Yi Amfani Da Na'urar BVAS Wajen Dakile Magudin Zabe - Farfesa Mahmood

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karfin Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya A Shekarar 2023

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karfin Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya A Shekarar 2023

January 30, 2023
Sin Za Ta Aiwatar Da Matakan Bunkasa Farfadowar Tattalin Arziki Da Daidaito A Fannin Cinikayyar Waje Da Zuba Jari

Sin Za Ta Aiwatar Da Matakan Bunkasa Farfadowar Tattalin Arziki Da Daidaito A Fannin Cinikayyar Waje Da Zuba Jari

January 29, 2023
Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janal Na Hukumar NYSC

January 29, 2023
Jirgin Sama Kirar Kasar Sin Samfurin C919 Ya Tashi A Karon Farko Cikin Sabuwar Shekarar Zomo

Jirgin Sama Kirar Kasar Sin Samfurin C919 Ya Tashi A Karon Farko Cikin Sabuwar Shekarar Zomo

January 29, 2023
Sin Na Gabatar Da Kyakkyawan Misali A Fannin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa In Ji Wani Masani

Sin Na Gabatar Da Kyakkyawan Misali A Fannin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa In Ji Wani Masani

January 29, 2023
APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

January 29, 2023
Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas

Kwantena Ta Latse Wata Motar Bas, Ta Kashe Fasinjoji 8 A Legas

January 29, 2023
Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura

Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura

January 29, 2023
Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki

Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki

January 29, 2023
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

January 29, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.