• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

by Dakta Jamil Zarewa
4 months ago
in Dausayin Musulunci
0
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum. Malam ina cikin wani tashin hankali, iyayena ne suka samo min aiki, mijina ya ce ba zan yi ba, na yi na yi ya ki ya yarda, su kuma sun ce sai na yi, mahaifina ya ce idan mijin nawa ya ki yarda na yi tahowa ta na amshi posting letter na, in mijin ya gaji ya biyo ni.

Dan Allah malam me ye abin da ya kamata na yi, na rasa yadda zan yi? Magana ta gaskiya mijina bai rage ni da komai ba, babu abin da ba ya min kawai dai aiki ya ce ba yanzu ba.

Yanzu ni dai ba na son na saba ma iyayena kuma bana so na ki bin umurnin mijina ya zanyi dan Allah?

Wa alaikum assalam. Ki yi kokari wajan gamsar da iyayenki, da hakurkurtar da su, Idan ba su yarda ba, ki yi biyayya ga mijinki saboda ya fi mahaifinki girman hakki a kanki. Allah ya yi umarni da biyayya ga iyaye a ayoyi masu tarin yawa a cikin Al’kur’ani da hadisai, saidai a wajan Mace miji yana gaba da Uba, Annabi (SAW) yana cewa: “Inda zan umarci wani ya yi sujjada ga wani, to da na umarci mace ta yi sujjada ga mijinta”.

Tun da mijinki yana biya miki dukkan bukatunki, barin aikin ya zama wajibi, saboda aikin Gwamnati ga mace yana halatta ne in akwai bukata kuma ya aminta daga cakuduwa da maza.

Labarai Masu Nasaba

Sabon Karatu: Tsantseni Da Gudun Duniya Na Annabi (SAW)

Nutsuwa Da Dattakun Annabi Muhammadu (SAW)

Tafiya wajan aiki ba tare da iznin mijinki ba sabon Allah ne da keta alfarmar Shari’a, Allah ya umarci Mace da ta zauna a gidanta a aya ta (33) a suratul Ahzaab.
Allah ne mafi sani.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

Next Post

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

Related

Annabi
Dausayin Musulunci

Sabon Karatu: Tsantseni Da Gudun Duniya Na Annabi (SAW)

1 week ago
Annabi
Dausayin Musulunci

Nutsuwa Da Dattakun Annabi Muhammadu (SAW)

2 weeks ago
Adalci, Amana, Kamewa Da Gaskiyar Manzon Allah S.A.W (2)
Dausayin Musulunci

Adalci, Amana, Kamewa Da Gaskiyar Manzon Allah S.A.W (2)

3 weeks ago
Adalci, Amana, Kamewa Da Gaskiyar Manzon Allah (SAW)
Dausayin Musulunci

Adalci, Amana, Kamewa Da Gaskiyar Manzon Allah (SAW)

1 month ago
Wadanne Abubuwa Ake So Miji Ya Fi Matarsa Da Su Da Wadanda Matar Za Ta Fi Shi?
Dausayin Musulunci

Wadanne Abubuwa Ake So Miji Ya Fi Matarsa Da Su Da Wadanda Matar Za Ta Fi Shi?

1 month ago
Dabi’un Kankan Da Kai Na Manzon Allah S.A.W, Darasi Na Biyu
Dausayin Musulunci

Dabi’un Kankan Da Kai Na Manzon Allah S.A.W, Darasi Na Biyu

1 month ago
Next Post
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

LABARAI MASU NASABA

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.