• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Sauran Rina A Kaba A Kokarin Masu Ruwa Da Tsakin Jam’iyyar PDP Na Shawo Kan Wike

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
Da Sauran Rina A Kaba A Kokarin Masu Ruwa Da Tsakin Jam’iyyar PDP Na Shawo Kan Wike
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kokarin lalibowa da nemo mafita ta karshe kan rikicin da ke faruwa a cikin jam’iyyar PDP, mambobin Majalisar amintattu na jam’iyyar sun gana da gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike, a gidan gwamnati da ke Fatakwal a ranar Talata.

Da yake magana bayan kammala ganawar sirri da suka yi tare da gwamnan, mai rikon mukamin Shugaban Majalisar amintattu na jam’iyyar kuma tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Adolphus Wabara, ya ce, ganawar ta gudana cikin kwankiyar hankali amma dai ba kammalata ba tukunna, inda ya ayyana ta a matsayin ‘Inkunkulusib’.

  • Kwamitin Amintattu Na PDP Ya Gana Da Wike Kan Rikicin Jam’iyyar

Wabara ya ce: “Mun kwashe sama da awanni hudu muna tattaunawa da hazikin gwamna na jihar Ribas. Mun shafe sama da awa hudu amma ba a kammala ganawar ba.

“Kun san tabbatar da zaman lafiya na iya daukan lokaci. Amma, Ina tunanin mun kusa cimma gaci. Mun na da kwarin guiwa. Mun ji bangaren gwamnan. Za mu koma Abuja mu hado duk abubuwan da muka tattaro.

“Ganawarmu ta yi armashi, amma wani abu guda da nake son kowa ya sani shine wannan ahlin za ta ci gaba da zama gida daya a lema daya wato PDP, kuma da izinin Allah za mu kai ga kammalawa cikin nasara. Tare da hadin kai shi (Wike) da sauran dukkanin Gwamnoni za mu kai mataki na gaba.”

Labarai Masu Nasaba

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

Ya nuna kwarin guiwarsa na cewa nan kusa kadan za su shawo kan matsalolin tare da tabbatar da cewa PDP ta Kara zama a karkashin lema daya domin tunkarar abubuwan da suke gabanta.

Ya kara da cewa a daidai lokacin da gangamin yakin neman zaben na shugaba kasa ya kankama, jam’iyyar za ta tabbatar dukkanin abubuwan da suka kamata suna layin da ya dace domin kai jam’iyyar ga nasara.

Da yake ganawa da ‘yan jarida, gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike, ya ce, abu mai matukar muhimmanci shine PDP tana dinke wuri guda.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Ya Bukaci Masu Aikin Nazarin Albarkatun Karkashin Kasa Da Su Kara Zamar Hako Karin Ma’adanai

Next Post

‘Yan Takarar PDP Sun Maka Ayu, Anyanwu Da Wasu A Komar EFCC Kan Zargin Badakalar Kudade

Related

Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

2 days ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

4 days ago
Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda ÆŠumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista
Manyan Labarai

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

4 days ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

5 days ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Siyasa

Babu Wanda Ya BuÆ™aci Atiku Ka Da Ya Yi Takara A 2027 – ADC

6 days ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

1 week ago
Next Post
‘Yan Takarar PDP Sun Maka Ayu, Anyanwu Da Wasu A Komar EFCC Kan Zargin Badakalar Kudade

'Yan Takarar PDP Sun Maka Ayu, Anyanwu Da Wasu A Komar EFCC Kan Zargin Badakalar Kudade

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.