Yau Laraba, babban kamfanin rukunin makamashi na kasar Sin wato CHN ENERGY,...
Read moreDetailsA jiya Talata ne aka bude taron dandalin tattauna hadin gwiwar fasahohi...
Read moreDetailsMataimakin wakilin dindindin na kasar Sin a MDD Sun Lei, ya yi...
Read moreDetailsYayin da gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya ta 2026 ke...
Read moreDetailsA daren jiya Talata ne aka bude bikin kasa da kasa na...
Read moreDetailsMajalisar gudanarwar kasar Sin ta soki hukumomin Taiwan na jam’iyyar DPP kan yadda suka kasantar da kansu gaban kasashen waje, tana mai bayyanasu a matsayin cikakkun masu tawaye ga kasar Sin. Kakakin ofishin kula da harkokin Taiwan na majalisar Zhang Han, ya bayyana haka ne yau Laraba, yayin wani taron manema labarai lokacin da aka nemi jin ta bakinsa kan martanin hukumomin DPP game da sanarwar Japan da Philippines, ta kaddamar da tattaunawar iyakance yankunan teku, wanda ya shafi tekun da ke gabas da Tsibirin Taiwan, inda Sin ke da yankin tattalin arziki da ke karkashin cikakken ikonta da kuma yankin karkashin ruwa. A cewar Zhang Han, bullo da batun tattaunawar ba tare da sanya kasar Sin ba, na nufin Japan da Philippines sun keta hakkoki da muradun Sin na teku, kuma sun keta dokokin duniya da tushen ka’idojin huldar kasa da kasa. Ya ce yunkurin gaba daya ya saba doka kuma ba shi da wata ma’ana. Har ila yau, ya ce hukumomin DPP sun kaskantar da kansu gaban kasashen waje, kuna sun zama cikakkun ‘yan tawaye. (Fa’iza Mustapha)
Read moreDetailsA Birnin ChongqingAn gudanar da taron kirkire-kirkire na duniya na kafafen yada...
Read moreDetailsHarkokin zirga-zirga da na tattalin arzikin sun samu karin karfi a Abuja,...
Read moreDetailsAlbarkacin ranar tattaunawa tsakanin mabambantan wayewar kai ta duniya, ministan harkokin wajen...
Read moreDetailsBangarMataimakin wakilin dindindin na kasar Sin a MDD Sun Lei ya bayyana...
Read moreDetails© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.