ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dangote Ya Gindaya Sharuddan Da Za Su Kai Ga Kafa Matatar Man Fetur A Kenya

by Sani Anwar
4 weeks ago
Dangote

Aliko Dangote na nuni da cewa, zai ci gaba da shirye-shiryen kafa babbar matatar man fetur a gabashin Afirka ne, kadai idan gwamnatocin yankin suka bullo da tsauraran matakan kare matatun mansu, maimakon tataccen man da ake shigowa da shi mai arha daga ketare.

Dangoten, zai ci gaba da tsare-tsaren kafa babbar matatar man ta Gabashin Afirka ne, idan gwamnatocinsu suka bullo da tsauraran matakan kariya a kan man nasu.

Har ila yau, yana da niyyar kafa sabuwar matatar ne, bayan katafariyar cibiyarsa ta Nijeriya, wadda a halin yanzu ita ce matatar man fetur mafi girma a duniya.

ADVERTISEMENT

Dangote ya yi gargadin cewa, idan ba a yi da gaske ba, Afirka za ta iya zama yankin da ya fi ko’ina tarin mai tare da sayar da shi da arha, tana kuma shigo da tataccen man daga ketare, masana’antunta na cikin gida kuma a lalace.

Ya ba da misali da kalubalen da matatar mai ta Nijeriya ke fuskanta, saboda rashin adalcin tsarin gyaran matatun cikin gida, wanda hakan ke barazana ga zuba jari.

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

Shugaban Faransa Emmanuel Macron, ya tofa albarkacin bakinsa a yayin rattaba hannu kan yarjejeniyar da Kasar Kenya a fadar gwamnati, gabanin taron ci gaban Afirka da Faransa, domin inganta tare da bunkasar Afirka a Nairobi, ranar 10 ga Mayun 2026.

Macron ya ayyana dala biliyan 27 na zuba jari ga Afirka, yayin da Faransa ke kokarin dakile tasirin China.

Babban jami’in zartarwa na rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya nuna karamci bayan sanya hannu kan kwangilar da kamfanin ‘Sinoma International Engineering’.

Hamshakin attajirin na Nijeriyar, na nazarin yiwuwar zuba hannun jari a bangaren matatun mai a Kasar Kenya, wanda a halin yanzu yake samar da kimanin ganga 650,000 a kowace rana a Nijeriya, matatar mafi girma a duniya.

Dangote ya sha yin gargadin cewa, Afirka na iya fuskantar kasadar zama yankin da ba za su iya amfana da man fetur dinsu ba, idan gwamnatoci suka kasa kare karfin masana’antunsu na cikin gida.

Ya kuma dauki darasi daga Nijeriya, inda matatarsa ta fuskanci kalubale masu nasaba da hanyoyin shigo da mai da hada-hadar ayyukan da a cewar kamfaninsa, na gurgunta tare da raunana karfin jari na dogon lokaci a harkar tace man a cikin gida.

Aikin matatar mai na Gabashin Afirka da aka kiyasta, zai lashe tsakanin dala biliyan 15 zuwa dala biliyan 17, wanda a halin yanzu ake shirin aiwatar da shi a birnin Mombasa na Kasar Kenya.

Dangote
Sani Anwar
+ postsBio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Sojoji Sun Ceto Mutum 92 Tare Da Daƙile Harin Ƴan Ta’adda A Borno
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Uzodimma: Babu Dimokraɗiyya Idan Babu Hamayya
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

MASU ALAKA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci
Ra'ayi Riga

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Next Post
Sanata Tambuwal Ya Sadaukar Da Takararsa Ga  Faruku Yabo

Sanata Tambuwal Ya Sadaukar Da Takararsa Ga Faruku Yabo

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.