ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dangote Ya Gindaya Sharuddan Da Za Su Kai Ga Kafa Matatar Man Fetur A Kenya

by Sani Anwar
2 months ago
Dangote

Aliko Dangote na nuni da cewa, zai ci gaba da shirye-shiryen kafa babbar matatar man fetur a gabashin Afirka ne, kadai idan gwamnatocin yankin suka bullo da tsauraran matakan kare matatun mansu, maimakon tataccen man da ake shigowa da shi mai arha daga ketare.

Dangoten, zai ci gaba da tsare-tsaren kafa babbar matatar man ta Gabashin Afirka ne, idan gwamnatocinsu suka bullo da tsauraran matakan kariya a kan man nasu.

Har ila yau, yana da niyyar kafa sabuwar matatar ne, bayan katafariyar cibiyarsa ta Nijeriya, wadda a halin yanzu ita ce matatar man fetur mafi girma a duniya.

ADVERTISEMENT

Dangote ya yi gargadin cewa, idan ba a yi da gaske ba, Afirka za ta iya zama yankin da ya fi ko’ina tarin mai tare da sayar da shi da arha, tana kuma shigo da tataccen man daga ketare, masana’antunta na cikin gida kuma a lalace.

Ya ba da misali da kalubalen da matatar mai ta Nijeriya ke fuskanta, saboda rashin adalcin tsarin gyaran matatun cikin gida, wanda hakan ke barazana ga zuba jari.

LABARAI MASU NASABA

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Shugaban Faransa Emmanuel Macron, ya tofa albarkacin bakinsa a yayin rattaba hannu kan yarjejeniyar da Kasar Kenya a fadar gwamnati, gabanin taron ci gaban Afirka da Faransa, domin inganta tare da bunkasar Afirka a Nairobi, ranar 10 ga Mayun 2026.

Macron ya ayyana dala biliyan 27 na zuba jari ga Afirka, yayin da Faransa ke kokarin dakile tasirin China.

Babban jami’in zartarwa na rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya nuna karamci bayan sanya hannu kan kwangilar da kamfanin ‘Sinoma International Engineering’.

Hamshakin attajirin na Nijeriyar, na nazarin yiwuwar zuba hannun jari a bangaren matatun mai a Kasar Kenya, wanda a halin yanzu yake samar da kimanin ganga 650,000 a kowace rana a Nijeriya, matatar mafi girma a duniya.

Dangote ya sha yin gargadin cewa, Afirka na iya fuskantar kasadar zama yankin da ba za su iya amfana da man fetur dinsu ba, idan gwamnatoci suka kasa kare karfin masana’antunsu na cikin gida.

Ya kuma dauki darasi daga Nijeriya, inda matatarsa ta fuskanci kalubale masu nasaba da hanyoyin shigo da mai da hada-hadar ayyukan da a cewar kamfaninsa, na gurgunta tare da raunana karfin jari na dogon lokaci a harkar tace man a cikin gida.

Aikin matatar mai na Gabashin Afirka da aka kiyasta, zai lashe tsakanin dala biliyan 15 zuwa dala biliyan 17, wanda a halin yanzu ake shirin aiwatar da shi a birnin Mombasa na Kasar Kenya.

Dangote
Sani Anwar
+ postsBio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Gwamnati Ta Amince Da Inganta Cibiyar Kula Da Saran Maciji A Gwambe
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Hukumar NDLEA Ta Lalata Sama Da Tan 12 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

MASU ALAKA

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara
Labarai

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi
Labarai

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
Next Post
Sanata Tambuwal Ya Sadaukar Da Takararsa Ga  Faruku Yabo

Sanata Tambuwal Ya Sadaukar Da Takararsa Ga Faruku Yabo

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

July 6, 2026
Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.