• Leadership Hausa
Tuesday, February 7, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Dattijo Mai Shekara 74 Ya Yi Aurensa Na Farko A Lakwaja

by Ahmed Muhammed Danasabe
5 months ago
in Al'ajabi
0
Dattijo Mai Shekara 74 Ya Yi Aurensa Na Farko A Lakwaja

Mutane daga sassa daban-daban da ke garin Lakwaja, ranar Lahadin da ta gabata, suka halarci bikin dattijo mai shekara 74 da ya yi aurensa na farko.

Malam Muhammed Awwal Tanko, mai shekaru 74 a duniya, ya angwance da masoyiyarsa, Malama Jummai Balo, yar shekaru 45.

  • Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wani Masallaci Ya Kashe Akalla Mutane 18 A Afganistan
  • Jami’an Kashe Gobara Sun Ceto Mutum 91 Da Dukiyar Da Ta Kai Kusan Naira Miliyan 25 A Kano

Bikin daurin auren dai yayi armashi matuka gaya ganin cewa wannan shine karo na farko da Malam Tanko yayi aure a rayuwarsa.

A baya dai sau da dama. sabon angon na Jummai ya yi kokarin neman aure amma lamarin ya faskara duk da cewa yana cikin gatansa. Jama’a sun dai bayyana farin cikinsu da kuma taya ango da amarya murnan wannan rana na aurensu.

Lakwaja

Labarai Masu Nasaba

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Da yake zanta wa da wakilin LEADERSHIP Hausa, Malam Awwal Tanko ya gode wa Allah bisa wannan dama da ya samu a wannan lokaci da yin aurensa na fari.

A karshe, Malam Tanko ya yi kira da babbar murya musamman ga wadanda ba su yi aure ba da su gaggauta yin hakan, domin kamar yadda ya ce, aure wata ni’ima da Allah ya azurta al’umma da ita, kuma ya kamata su ci moriyar wannan ni’imar, musamman wajen samun wanda zai gaji mutum.

Tags: AmaryaAngoAuren FariDattijoLakwaja
Previous Post

Shugaban NIS Isah Jere Ya Sanar Da Karin Girma Ga Jami’ai 4,526

Next Post

Yadda Rugujewar Gadar Katarko Ta Katse Yobe Da Jihohin Borno Da Gombe

Related

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Al'ajabi

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

1 week ago
Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi
Al'ajabi

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

2 weeks ago
An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya
Al'ajabi

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

2 weeks ago
Lakwaja
Al'ajabi

Yadda Ake Auna Girman Duwatsu A Duniya

3 weeks ago
Karamin Yaro Ya Harbi Malamarsa Da Bindiga A Amurka
Al'ajabi

Karamin Yaro Ya Harbi Malamarsa Da Bindiga A Amurka

1 month ago
Al’ajabi: Yadda Mata Da Miji Suka Rasu Akan Gadon Aurensu A Kano
Al'ajabi

Al’ajabi: Yadda Mata Da Miji Suka Rasu Akan Gadon Aurensu A Kano

1 month ago
Next Post
Yadda Rugujewar Gadar Katarko Ta Katse Yobe Da Jihohin Borno Da Gombe

Yadda Rugujewar Gadar Katarko Ta Katse Yobe Da Jihohin Borno Da Gombe

LABARAI MASU NASABA

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

February 7, 2023
Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

February 7, 2023
Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

February 7, 2023
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

February 7, 2023
Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

February 7, 2023
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi

February 6, 2023
EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

February 6, 2023
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

February 6, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

February 6, 2023
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

February 6, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.