ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Abinda Na Yi A Rayuwata Bazata Ne – Obasanjo

by Sadiq
4 years ago
Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, a jiya ya bayyana cewa komai na rayuwarsa ya faru ne ta hanyar bazata wanda ya hada da zamansa a matsayin shugaban kasa a lokacin mulkin soja da kuma shugaban kasar Nijeriya a lokacin dimokuradiyya.

Tsohon shugaban kasar wanda ya zama bako na musamman a wani shiri na gidan rediyo mai zaman kansa a Abeokuta, ya ce in ban da noma da aka haife shi a ciki, wasu sun faru ne ta hanyar bazata, inda ya kara da cewa yana alfahari kasancewarsa manomi.

  • Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Sun Roki Manyan Kasashen Duniya Su Kawo Musu Dauki 
  • ‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri

Da yake amsa tambayoyi daga tsohon kyaftin din Super Eagles, Segun Odegbami, wanda ke jagorantar shirin Obasanjo ya jaddada cewa ba daidai ba ne kowa ya kira kansa manomi.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “Ba na so kalmar da kuka yi amfani da ita, ‘ soyayya da noma’, ni manomi ne. Me kuke nufi da soyayya? Duk abin da na yi a rayuwata ta hanyar bazata ne. Abin da ba bazata bane, shi ne noma. Duk sauran abubuwan da na kasance cikin bazata ne.

“Ka san yadda na fara. An haife ni a kauye. Na je makaranta ne bisa bazata. Mahaifina ya ce, ‘ba za ku samar da komai na daban ba? Shi yasa na shiga harkar noma.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

“Idan aka duba kasashen da suka ci gaba, sun ci gaba ne a fannin noma. Na farko, don samar da abinci, na biyu don sarrafa abin da suke samu daga gonakinsu. Na uku, a ba da shi a matsayin fitar da shi zuwa kasashen waje, wanda shi ne manufar samun kudin waje.

“Kuma hanyar samar da ayyukan yi ne ga matasa”.

Obasanjo wanda ya shawarci matasan Nineriya da su karbi mukaman shugabanci a yanzu, ya bukace su da kada su bari wani ya yaudare su da sunan su manyan gobe ne.

Ya ce wasu gurbatattun shugabanni za su ruguza abin da ake kira gobe idan matasa suka kasa tashi tsaye su dauki makomarsu a hannunsu.

“Shawarata ga matasan Nijeriya ita ce, kada ku bari wani ya ce muku ku ne shugabannin gobe. Za ku jira goben kafin ku karbi ragamar shugabancin, to gobe ba za ta zo ba. Wannan lokaci ne da ya kamata matasa su tashi su tabbatar da hakan,” inji shi.

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026
Obasanjo
Manyan Labarai

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya
Manyan Labarai

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Next Post
De Ligt Ya Koma Bayern Munchen Daga Juventus

De Ligt Ya Koma Bayern Munchen Daga Juventus

LABARAI MASU NASABA

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

June 13, 2026
Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

June 13, 2026
Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.