• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Gabriel Jesus Ya Kammala Komawa Arsenal

by Abba Ibrahim Wada
1 month ago
in Wasanni
0
Gabriel Jesus Ya Kammala Komawa Arsenal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta kammala sayen Gabriel Jesus daga kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, kamar yadda kungiyar ta bayyana a safiyar yau bayan an kammala gwada lafiyar dan wasan a satin daya gabata.

Tun farkon bude kasuwar saye da sayar da ‘yan wasa ne dai aka danganta dan wasan, dan Brazil da komawa Arsenal, sakamakon daukar dan wasan gaba, Erling Haaland, da Manchester City ta yi wanda zai hana shi samun damar buga wasanni akai-akai.

  • Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da ‘Yan Sa-Kai Don Yakar ‘Yan Bindiga
  • PDP Reshen Jihar Osun Ta Koka Kan Yadda ‘Yan Sanda Ke Yi Wa ‘Ya’Yanta Dauki Dai-dai

Dan wasan mai shekara 25 zai saka riga mai lamba 9 a sabuwar kungiyar tasa, kuma ya bayyana cewa sun tattauna da kocin Arsenal Mikel Arteta, wanda shi ne ya ja hankalinsa, ya amince da komawa kungiyar da ke birnin Landan.

Jesus wanda ya shafe shekara biyar da rabi a Manchester City ya buga wasanni 236 sannan ya zura kwallaye 95 a kungiyar tun bayan komawarsa daga Palmires a 2016, sannan ya lashe kofi 11 ciki har da gasar Firimiya guda hudu.

Tags: ArsenalGabriel JesusIngilaLandanManchester City
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da ‘Yan Sa-Kai Don Yakar ‘Yan Bindiga

Next Post

‘Yan Sanda Sun Cafke Dan Sandan Bogi A Ebonyi

Related

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025
Wasanni

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

2 weeks ago
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya
Wasanni

Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

3 weeks ago
Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?
Wasanni

Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?

3 weeks ago
‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri
Wasanni

‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri

3 weeks ago
Mane Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Afirka
Wasanni

Mane Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Afirka

3 weeks ago
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki
Wasanni

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Yi Rashin Nasara A Hannun Morocco

4 weeks ago
Next Post
‘Yan Sanda Sun Cafke Dan Sandan Bogi A Ebonyi

'Yan Sanda Sun Cafke Dan Sandan Bogi A Ebonyi

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

August 12, 2022
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.