• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gabriel Jesus Ya Kammala Komawa Arsenal

by Abba Ibrahim Wada
9 months ago
in Wasanni
0
Gabriel Jesus Ya Kammala Komawa Arsenal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta kammala sayen Gabriel Jesus daga kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, kamar yadda kungiyar ta bayyana a safiyar yau bayan an kammala gwada lafiyar dan wasan a satin daya gabata.

Tun farkon bude kasuwar saye da sayar da ‘yan wasa ne dai aka danganta dan wasan, dan Brazil da komawa Arsenal, sakamakon daukar dan wasan gaba, Erling Haaland, da Manchester City ta yi wanda zai hana shi samun damar buga wasanni akai-akai.

  • Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da ‘Yan Sa-Kai Don Yakar ‘Yan Bindiga
  • PDP Reshen Jihar Osun Ta Koka Kan Yadda ‘Yan Sanda Ke Yi Wa ‘Ya’Yanta Dauki Dai-dai

Dan wasan mai shekara 25 zai saka riga mai lamba 9 a sabuwar kungiyar tasa, kuma ya bayyana cewa sun tattauna da kocin Arsenal Mikel Arteta, wanda shi ne ya ja hankalinsa, ya amince da komawa kungiyar da ke birnin Landan.

Jesus wanda ya shafe shekara biyar da rabi a Manchester City ya buga wasanni 236 sannan ya zura kwallaye 95 a kungiyar tun bayan komawarsa daga Palmires a 2016, sannan ya lashe kofi 11 ciki har da gasar Firimiya guda hudu.

Tags: ArsenalGabriel JesusIngilaLandanManchester City
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Zamfara Ta Fara Horas Da ‘Yan Sa-Kai Don Yakar ‘Yan Bindiga

Next Post

‘Yan Sanda Sun Cafke Dan Sandan Bogi A Ebonyi

Related

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

3 days ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

2 weeks ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

2 weeks ago
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa
Wasanni

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

3 weeks ago
Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta
Wasanni

Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta

3 weeks ago
Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya
Wasanni

Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya

3 weeks ago
Next Post
‘Yan Sanda Sun Cafke Dan Sandan Bogi A Ebonyi

'Yan Sanda Sun Cafke Dan Sandan Bogi A Ebonyi

LABARAI MASU NASABA

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

March 25, 2023
INEC Ta Yi Mun Daidai Da Ta Ayyana Zaɓen Gwamnan Adamawa Bai Kammalu Ba – Binani

INEC Ta Yi Mun Daidai Da Ta Ayyana Zaɓen Gwamnan Adamawa Bai Kammalu Ba – Binani

March 25, 2023
Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni

Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.