ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gidauniyar Ahmadu Bello Ta Gano Matsalolin Da Suka Addabi Ilimi A Arewa

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Ahmadu bello

Taron kwamitin amintattu na gidauniyar tunawa da tsohon Firimiyan yankin Arewa Sir Ahmadu Bello Sardauna Sakkwato wanda aka yi ranar Talata ta wannan makon ya gano matsalolin da suka addabi ci gaban ilimin a Arewacin Nijeriya, inda Shugaba, Sakataren kwamitin amintattu, tsofaffin Ministan ilimi,da sauran masu fada aji da bangaren ilimi.Shugaban kwamitin amintattu tsohon gwamnan Jihar Neja Babangida Aliyu shi ne ya bayyana matslolin da suka hana ilimi a sashen Arewa cigaban daya kamata.

Matsolin da aka gano sun hada da yadda wasu yara ke zama a kasa a makarantu, yawan cunkosun yara, makarantu ba kula da gyaransu wasu ma basu dace ace ana karatu su cikinsu ba.Wasi daga cikin Malaman makaranta suna aikin koyarwar ne saboda basu samu aikin da suke bukatar yi ba, bugu da kari kuma ba kowace makaranta bace ake samun Malaman makaranta da suke da a kalla shaidar kammala kwalejin horon Malamai wato NCE inda aka ce kashi 50 na Malaman da suke koyarwa a Arewa basu da shedar samun NCE ba,wanda shi ne ake son duk Malami ya mallaka ilimi ke nan mafi karanci na koyawa.

  • Ba A Kafa NBC Don Takura Wa Kafafen Yaɗa Labarai Ba – Minista Idris 
  • Rikicin Isra’ila Da Falasdinu: CAN Ta Nuna Damuwa Kan Halin Da Masu Ziyara Na Nijeriya Ke Ciki A Isra’ila

Rashin abubuwan da suka dace a same su a kowacce makaranta domin jan hankali wajen karatu.A Arewacin Nijeriya,inda ya ce shekar 60 bayan rasuwar Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa babu wani ci gaban da aka samu a tsohon sashen na Arewa dangane da al’amarin da ya shafi Arewa.

ADVERTISEMENT

A fara tunanin gano wuraren da ake samun matsaloli da daukar matakan da suka kamata domin dawowa a irin salon daal’amuran da aka yi shekarun da suka gabata

Bukatar a dauki matakai cikin gaggawa ba tare da bata lokaci ba,inda ya kara da cewa “Abubuwan da aka gano ba ana nufin su sa mu yi kasa a gwiwa ba an son mu kara zage damtse ne somin mu farka daga barci.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ministan yada labarai da Muhammed Idris cewa ya yi yakamata a fara tunanin gano wuraren da ake samun matsaloli da daukar matakan da suka kamata domin dawowa a irin salo na tafiyar da al’amuran da aka yi shekarun da suka gabata .A fara tunanin gano wuraren da ake samun matsaloli da daukar matakan da suka kamata domin dawowa a irin salon da al’amuran da aka yi shekarun da suka gabata

Yayin da Tsohon Ministan Ilimi Sanata Ibrahim Shekarau ya ce “Sa jari a al’amarin horarwa da kara fasahar ci gaban Malamai abu ne da bai kamata ayi wasa da shi ba, domin zai bada hanya ta inganta hanayar”.

Ba da kudaden da suka kamata wajen ilimi da tabbatar da ana ba shi kulawar da ta dace sai kuma zuba jari shi ma wanda ya dace.

Ahmadu Bello
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Labarai

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Tinubu Ya Karya Doka Kan Nada Olukoyede A Shugabancin Hukumar EFCC –Kwararru

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.