ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A 19/07/2024

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
Goron

A yau ma ba tare da bata lokaci ba, ga gaishe-gaishen goron juma’a ga ‘yan uwa da abokan arziki kamar yadda suka aiko mana:

Daga Khausar Salis (Aglan Nissah) daga kasar Nijer:

Ina mika sakon gaisuwar Goron Juma’azuwa ga daukacin musulmin duniya baki daya musaman ‘yan uwa da abokanan arziki na nesa Haseenatou Autar Manya alkhairin Allah ya kai miki har gadon bacci, Fauzeeya Idris Namadi, Jamila Umar Janafti kakata rabbi ya jibanci lamarinki ina miki fatan alkhairi a duk inda kike, Safna Aliyu Jawabi gaisuwa ta musamman gareki, Hajjiya Maryam Sakatare ba zan manta dake ba ina miki gaisuwar ban girma, Rabi’at Sidi Bala kiji dadinki ta wajena ina fatan kin Sallata lafiya, Yayana Muhammad Kareem ina mika gaisuwa tun daga nan kasar Niger har izuwa Nageriya, kai kowa da kowa duk ina gaisheku, Allah ya karbi ibadunmu Ameen.

ADVERTISEMENT

 

Sunana Hafsat Sa’eed:

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A 29-05-2027

GORON JUMA’A 22-05-2026

Assalamu alaikum al’umar musulmai baki daya, ina yiwa kowa da kowa Barka da Juma’a, musamman ma iyayen gidana a siyasa Abubakar Malami San ‘Minister of justice’ kuma ‘Kebbi State gobernor’ gobe Insha Allah, da kuma Uwar Dakina Uwar Marayun Jahar Kebbi wato Amaryar mai girma ‘Minister’ Hajia Fatima Abubakar Malami San da kuma Hon. Abubakar Umar Jarengol da Masanin Mayobani da kuma Hon. Kwacham buba Abdurahaman da dai sauran jama’ar da ban ambata ba, don ba za su kirguba, ina yima kowa da kowa barka da Sallah, Allah ya maimaita mana ya sa muga na badi haka da rai da lafiya.

 

Sunana Yakubu Bala Gwamaja: 

Ina gaida masoya Annabi Muhammad (S.a.w) baki daya, ina mana barka da Juma’a, Musaman Alhaji Bala Baba Mai Gidaje ‘Family’s’ da Gandun Masaka ‘Family’s’ da mMalam Baban A’i ‘Family’s’ da Mijin Yawa ‘Family’s’ da ‘Yan uwana ‘yan Kannywood, da ‘Yan uwana ‘Yan kantin Kwari da dukkan mutanan Gwammaja da Masoya na ko ina da na Makarantar GSS Dala, da na ‘Ligal Law Dip’.

Sunana Safiyya Mustapha Mu’az:

Ina gaida mahaifina Malam Mustapha mu’az Gurin Gawa da mahaifiyata Rahama Rabi u Gurin Gawa da Antina Rabi’at Sidi Bala da Babban yayana Usama Sidi Bala, da ‘yar uwata Ummi Mustapha Mu’az Gurin Gawa (Maman Abdallah) da Maryam Mustapha Mu’az da dan uwana Hassan Mustapha mu’az da Aminiyata Sadiya Bashir Gurin Gawa da kawata Khadija Muhammad Fulani da Malam Abba bako Gano, Abdullahi Sabo Dan Agundi, Usam Abdulmaliki (na ‘yan baro) Dawakin Kudu Da shafa’atu Shehu Bello Gurin Gawa da Hayatu Isyaku.

Sunana Muhammad Karim daga garin Kaduna:

Ina gaishe da Fatima Ibrahim Khalil, Asmeemat Zeeyan, Salahuddeen Muhammad, Nazifi Yarima, Fateemah Kankia, Khausar Salis, Hafsat Ibrahim Khalil, Dakta Maryama, Ibrahim, Umar Dayyan, Azizat Hamza, Meerah Y Turaki, Jamila Musa, Jamila Umar (Janafty), Sanaz deeya, Farida Musa (Sweery), Comrade Sani Musa Daitu da Hannah Mahmud.

Sunana Aisha Hussaini (Princess Ayshatou) daga garin Sokoto:

‘Firstly’ ina mika sakon gaisuwata zuwa ga bango, jigona, abin tinkahona, kuma farin cikina, wato mahaifina Hussaini Ibrahim Allah ya maimaita mana.Sai kuma zinariyar rayuwata bi ma’ana Mahaifiyata Allah Ya ja kwananta ya kuma kara mata koshin lafiya. Kannen mahaifiyata su ma ba zan baro su a baya ba musamman Saratu, Jamila da ma sauransu fatan sun yi Sallah lafiya. Ba zan manta da dan uwa Nur Isma’il shi ma ina mika sakon barka da sallata a gare shi, tagullar kanwata Nabila Abdullahi da Fatima Aminu.

Ba zan karkare ba sai na saka ‘yan uwana marubuta musamman Fatima Lawal, Ikilima Bello, ‘Cham rose Anup Janyau’, Jidda Washa, Muhammad kareem Alherin Allah ya kai musu har gadon baccinsu. Da fatan dukkaninsu sun yi Juma’a cikin koshin lafiya.

Goron
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Al’umma Suka Gudanar Da Bukukuwan Sallah Duk Da Matsin Tattalin Arziki
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A 29-05-2027
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Za Ku Tattala Kuɗaɗen Da Ke Shigowa Hannu Domin Ci Gaban Rayuwa

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 29-05-2027

May 29, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
Miyar Agushi Mai Dadi Irin Ta Yammacin Nijeriya

Miyar Agushi Mai Dadi Irin Ta Yammacin Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.