ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Umarci A Fara Karatun Digiri Da Yaren Tibi Da Nupe A Jami’o’i

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
10 months ago
NUC

Hukumar Kula da Jami’o’in Kasa (NUC) ta kaddamar da yunkurin gabatar da harsunan Tib da Nupe a matsayin manhajojin karatu a jami’o’in Nijeriya.

Wannan yunkuri, da Sakataren Zartarwa na NUC, Farfesa Abdullahi Ribadu, ke jagoranta, na nufin sanya wadannan harsuna a matsayin darussa na digirin farko, wanda zai zama babban mataki wajen amincewa da kuma adana gadon harsunan Nijeriya.

  • NDLEA Ta Cafke Mutane 230 Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano
  • Akwai Bukatar Karfafa Hadaka Domin Ciyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa Gaba A Afirka —Dantsoho

A matsayin wani bangare na wannan tsari, an dauki kwararru daga jami’o’in Nijeriya domin tsara Ka’idojin Mafi Karancin Darussan Asali (CCMAS) don sabbin shirye-shiryen.

ADVERTISEMENT

Wannan mataki ya sanya harsunan Tib da Nupe a matsayin sabbin kari a cikin jerin harsunan da ake koyarwa a jami’o’in Nijeriya.

A da ana koyon wadannan harsuna ne a matsayin darussa na zabi ko batutuwan bincike, amma yanzu za a samar da cikakkun shirye-shiryen digiri da aka tsara domin samar da dalibai masu ilimi mai zurfi a fannin harshe, adabi, da al’adun zamantakewa.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Shirye-shiryen kuma suna da nufin karfafa adana al’adu da kuma yaki da barazanar bacewar harsuna.

A cewar bayanan NUC, manyan masu ba da shawarwari don shirye-shiryen su ne Farfesoshi Mary Adebayo (Tib) da Rebecca K. D. (Nupe).

Masu tallafawa ci gaban darussan sun hada da Farfesoshi Muhammad Alkali da Musa Bawa don Tib, da Farfesoshi John Akosu Adeiyongo da Nguton Sambe don Nupe.

Kwamitin kuma ya hada da wakilan NUC: Florence Onuoha, Chinenye Augustine, Kate Omotayo Onaiyekan, da Hadiza Kalla.

Idan za a iya tunawa an gudanar da wani taron bita na kwanaki hudu a Hedikwatar NUC daga 21 zuwa 24 ga Oktoba, 2025, inda aka hada kwararrun masu ruwa da tsaki don shirya tsarin CCMAS.

Wannan yunkuri ya biyo bayan damuwa kan rauni da kuma barazanar da harsunan gida fiye da 500 na Nijeriya ke fuskanta, da dama daga cikinsu suna karkashin inuwa ta harshen Turanci da manyan harsunan gida kamar Hausa, Yoruba, da Igbo.

Harsunan Tib, da ake magana da shi sosai a Jihar Benue da kewaye, da Nupe, wanda ya yi fice a jihohin Niger, Kogi, da Kwara, yanzu za su samu dandamali na ilimi da aka tsara, wanda zai shirya dalibai don koyarwa, bincike, da habaka wadannan harsuna a makarantu, kafofin yada labarai, da cibiyoyin al’adu.

Nupe
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas
Nupe
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Riyadh 2025: Nijeriya Ta Zo Matsayi Na 8 Da Lambobin Yabo 30

Riyadh 2025: Nijeriya Ta Zo Matsayi Na 8 Da Lambobin Yabo 30

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.