• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Binciki Tashin Rikicin Addini A Kudu Maso Yamma

by Khalid Idris Doya
6 months ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Za Ta Binciki Tashin Rikicin Addini A Kudu Maso Yamma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da yiyuwar gwamnatin tarayya za ta aiwatar da wani bincike na musamman kan wasu harkokin addinai da ke haifar da tashin-tashina na addini a wasu sassan kudu maso yammacin kasar.

A wani binciken da majiyarmu ta gudanar, ya tabbatar mata da cewa gwamnatin tarayya ta nuna damuwarta matuka kan rahotonnin aikace-aikacen da ake samu na wasu kungiyoyin masu tsattsaurar ra’ayi da tashin hankali na addini.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan YaÉ—a Labarai
  • Yakin Haraji Da Gwamnatin Amurka Ke Gudanarwa Na Jefa Fargaba a Zukatan Amurkawa

A baya-bayan nan wasu lamura biyu sun wakana a Jihar Oyo wanda ake zargin masu tsattsaurar ra’ayi ne suka haifar da ke tasiri a shiyyar kudu maso yamma, wanda kai tsaye aka fahimci ka iya janyo tashin hankali mai tsauri na addini.

Majiyoyi masu tushe sun tabbatar da cewa an sanar da hukumomin tsaro wadannan aikace-aikacen da ake zargin na masu tsautsaurar ra’ayin ne a kudu maso yammacin kasar domin neman daukan matakan gaggawa.

Majiyoyin sun ce tunin aka bayar da umurni ga jami’an tsaro da su bi sawun lamarin a sirrance domin kawo karshen matsalar tun kafin ta yi kamari.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Wata majiya ta ce baya ga barazanar kungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi da ‘yan ta’adda da ke kokarin kutsawa yankin ta tsohon gandun dajin Oyo da dajin Kamoko, wanda ya taso daga jihohin Kaduna da Neja da Kwara da kuma dajin Oyo, akwai rahotannin da ke cewa, wasu kungiyoyi masu tsattsauran ra’ayi suma suna yunkurin shiga yankin Kudu maso Yamma da yada kiyayya ta addini.

An kuma gano cewa jami’an tsaron sun fara binciken wata kungiyar da ke yunkuri kan shari’a wacce a baya-bayan nan ta yi barazanar kafa kotun shari’a a cikin Oyo. Majiyoyin sun ce makonnin da suka gabata jami’an tsaro sun yi tambayoyi ta mutane da dama da suke da alaka da shirin kafa shari’a a Oyo.

Haka kuma an gano cewa yunkurin masu shari’a shi ne don su kafa majalisar shari’a da za ta kula da wasu harkokin jama’a kamar aure, sakin aure da gado, saboda sun fahimci kotunan da ke akwai a halin yanzu sun aminta ne da harkokin kwansitushin.

A halin da ake ciki kuma, jam’iyyar ‘Oodua People’s Congress’ (OPC) karkashin Fredrick Fasheun, ta bukaci daukacin gwamnonin Kudu maso Yamma shida da su dauki matakin gaggawa na tsaro wajen tarwatsa sansanonin ‘yan ta’adda da ke fitowa daga Arewa, a cikin dazuzzukan Yarbawa, tare da yin alkawarin taimaka wa jami’an tsaro wajen magance matsalar barazanar ba tare da bata lokaci ba kafin a makara.

OPC a wata sanarwar da ta fitar, ta ce, a shirye take kuma akwai zaratan da za su taimaka wa jami’an tsaro wajen kawo karshen wadanda ake zargin ‘yan ta’adda ne da suke kwararowa daga arewa zuwa kudu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BincikeGwamnatin Tarayyarikicin Addini
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Mai Bude Kofarta Na Maraba Da Cudanyar Al’ummun Duniya

Next Post

Wakilin Musamman Na Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Rantsar Da Donald Trump

Related

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

2 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

4 hours ago
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba
Ra'ayi Riga

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

5 hours ago
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta
Labarai

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

5 hours ago
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura
Manyan Labarai

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

6 hours ago
Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari
Da É—umi-É—uminsa

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

7 hours ago
Next Post
Wakilin Musamman Na Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Rantsar Da Donald Trump

Wakilin Musamman Na Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Rantsar Da Donald Trump

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.