• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Zamfara Ta Ware Naira Biliyan 1 Don Fadada Aikin Ruwan Sha A Gusau

by Bello Hamza
12 months ago
in Labarai
0
Hajjin Bana: Matawalle Ya Nada Kakakin Majalisar Zamfara Amirul Hajji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

A halin yanzu gwanatin Jihar Zamfara ta fitar da Naira Biliyan 1 don aikin gyara da fadada aikin samar da ruwan sha a garin Gusau.

Kwamishinan albarkatun ruwa, Alhaji Ibrahim Mayana, ya sanar da haka a lokacin da mataimakin gwamnan jihar Sanata Hassan Nasiha, ya kai ziyara ta musamman ma’aikatar ruwa don gane wa kansa yadda aikin yake tafiya.

  • Hajjin Bana: Matawalle Ya Nada Kakakin Majalisar Zamfara Amirul Hajji

Kwamishinan ya kara da cewa, bayan karancin ruwan da aka fuskanta a garin Gusau da kewaye, gwamnati ta karfafa tabbatar da an fuskanci aikin gyara da fadada aikin samar da ruwan sha.

A jawabinsa, mataimakin gwamnan, ya nuna gamsuwarsa da yadda aikin yake tafiya, ya kuma jaddada kudurin Gwamnan Jihar Bello Matawalle na tabbatar da an kawo karshen matsalar ruwan da ake fusanta a garin Gusau da kewaye.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yansanda A Jihar Borno Sun Kama Tsoho Mai Shekara 80 Da Laifin Yi Wa ‘Yar Shekara 11 Fyade

Next Post

‘Yan Boko Haram 204 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Jihar Borno

Related

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

14 mins ago
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

48 mins ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

2 hours ago
Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya
Rahotonni

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

3 hours ago
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Shiga Wata Ganawa Da Gwamnonin Jam’iyyar APC A Abuja

4 hours ago
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto
Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 3, Sun Kwato Makamai A Kaduna

5 hours ago
Next Post
‘Yan Boko Haram 204 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Jihar Borno

'Yan Boko Haram 204 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Jihar Borno

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

June 2, 2023
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

June 2, 2023
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

June 2, 2023
Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

June 2, 2023
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

June 2, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Tinubu Ya Shiga Wata Ganawa Da Gwamnonin Jam’iyyar APC A Abuja

June 2, 2023
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 3, Sun Kwato Makamai A Kaduna

June 2, 2023
Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

June 2, 2023
Nijeriya

Samar Da Kyakkyawar Makoma Ga Yaran Nijeriya

June 2, 2023
Shettima

Dole Mu Yi Gaggawar Cire Tallafin Mai Ko Ya Halaka ‘Yan Nijeriya – Shettima

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.