ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (6)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Malamai

Ci gaba da makon jiya…

12.Taimakawa Malamai Domin yadda za su ci gaba wajen aikinsu na Koyarwa
Taimaka wa Malamai wajen ci gabansu na daya daga cikin matakan da suka fi dacewa ayi amfani dasu domin suna daga cikin hanyoyin da za su jawo hankali su yi aiki tukuru.

Kamar sauran ma’aikata Malamai suma suna da bukatar ci gaba cikin aikin da suke yi na koyarwa,suma za su so yin wani babban kwas domin bunkasa a sana’arsu ta koyarwa.Sai dai kuma yawancinsu aiki yai masu yawa basu da lokaci ko abin da za su yi mafani da shi wajen taimakawa kansu.

ADVERTISEMENT

Ana iya taimaka masu ta wadannan hanyoyin:
Basu taimako na kudi domin su bunkasa iliminsu.

Samar ta wata hanya mafi dacewa ta za su taimakawa kansu wajen halartar tarurruka da sauran abubuwan da za ayi a aji wadanda za a iya amfani da su domin kara masu girma ko mukami

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Idan ana taimakawa Malamai wajen bunkasa iliminsu na koyarwa za su kasance ko wane lokaci hankalinsu kan yadda makarantarka za ta ci gaba da bunkasa koda wane lokaci.

Alal misali Coursera tana samar da hanya ta bunkasar ma’aikatanta wadanda yawancinsu sun maida hnkalinsu ne kan bunkasar da cimma muradan ma’aikata da ma’aikata.Sa ido kan yadda za ayi maganin matsalolin da maa’ikata ke fuskanta darektan koyo da ci gaba na Coursera Ian Stuart,ya yi amanna ne da muhimmanci abu da ya hada horarwa da da manyan muradan kamfani.Alal misali bullo da sabuwar manufar kamfani daga Shugabannin Coursera suma samar da masana kan wata karuwar da aka samu sanadiyar tarurrukan karawa juna ilimi, abin da za a hada shi da kafa ta koyo akan akidar kamfanin take wajen kulawa da ma’aikatanta.

Kamfanin ya amince da wani tsari na Shugbanci musamman ma, a tsakanin ma’aikata da suke matasa da suka kasance aikinsu ke nan na farko bayan sun kammala Kwaleji.Stuart ta san amfanin koyawa ma’aikata su yi amfani da sababbin tsare-tsare domin cimma biyan muradi da maganin matsaloli ba tare da neman taimako ba.Courser bata wasa da al’amarin Shugabanci ta kowane mataki inda take kalubalantar ma’aikata su kasance kamar Shugabanni ba tare da yin la’akari da kowane irin mataki su ke na tsarin ma’aikatan kamfanin ba.

Coursera ko shakka babu bata yin wasa da duk wata damar data samu dangane da shirin ta na fuskantar duk wani abin da ka iya tasowa ta hanyar tsarinta na koyo da ake kira da sunan Coursera saboda kasuwanci for Business.

13. Samar da kafa ta yadda Malamai za su san ko ana fahimtar darussan da suke koyawa.

Samar da kafa ta samun bayani kan lamarin da ake ciki a wurin aiki na da muhimmanci domin yana ba Malamana makaranta kwarin gwiwa su kasance suna farin ciki a wurin da sue aiki.

Wannan lamarin ya dace ya zama biyu ba kuma wata kunbiya- kunbiya,manufar shi tsarin ya kunshi girma da ci gaba , ba wai a domin a samu wurin da Malamai basu kyauta ba ko a ga laifinsu.

Abin ba tsaya bane kan samun bayan ikan halin da ake ciki ba akwai bukatar taimakawa domin su Malamai su samu kwarin gwiwa ko su kara hazaka kan abubuwan da suke koyawa dalibai ko’yanmakaranta,yana iya kasancewa haorar da su,ko kudade da sauran abubu saboda koyarwa.

Bugu da kari ana iya sa su samar da kawo hanyar da za a taimaka kamar yadda za su bada shawarwari.

14.A Rika lura da yadda Malamai suke gudanar da ayyukansu lokaci zuwa lokaci
Lura da yadda Malamai suke gudanar da aikinsu wannan ma wata hanya ce za a rika lura da irin kokarin da Malamin makaranta yake yi wajen kare ‘yancin dalibansa.Idan ba irin hakan kake yi a makarantarka ba lamarin ba zai baka dama ta sanin halin da ake ciki ba.

Idan kana bibiyar ayyukan Malamanka wata hanya ce da za sa kowane lokaci su kasance a cikin shirin yin aki yadda ya dace tun daga zuciyarsu,sai da kuma in har baka yin wannan tunanin duk wata niyyar da kake da ita ta sa ko yaushe su kasance cikn karin gwiwa ba za ka samu nasarar hakan ba.

Kasance kana da tsari mafi dacewa da za ka rika auna kwazon kowane Malami da yadda hakan za ta yiyu,su Malaman ya zama sun san yadda za ka gane kwazon yadda suke gudanar da aikinsu.

Malamai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
An Yi Bikin Cikar Sarkin Lafiyan Bare-bari Shekaru 5 A Kan Karagar Mulki A Nasarawa

An Yi Bikin Cikar Sarkin Lafiyan Bare-bari Shekaru 5 A Kan Karagar Mulki A Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.