ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Raba Tattalin Arziki Ta Ƙaryata Miƙa Wasu Rijiyoyin Ɗanyen Mai Ga Wasu Jihohi

by Abubakar Abba
6 months ago
Arziki

Hukumar rabar da tattalin arzikin ƙasa, ta ƙaryata rahotannin da wasu kafafen yaɗa labarai suka wallafa cewar, an bayar da shawarar, a miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man.

Shugaban Hukumar Dakta Mohammed Bello Shehu, ya ƙaryata rahotannin a cikin sanawar da ya fitar.

Ya ce, ba wani mataki da ɗauka mai kamar haka, kuma rahotannin, ƙarya ne tsagwaransu kuma an wallafa su ne, kawai bisa nufin karkatar da tunanin mutane.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Dauda Lawal: Tsayayyen Namiji A Siyasar Yankin Arewa Maso Yamma
  • APC Ta Tsawaita Rijistar Mambobinta, Ta Ɗage Ranar Babban Taronta Na Ƙasa

Ya ce, an ankarar da Hukumar kan batun rahotannin na ƙarya cewa, kwamtitin haɗaka a tsakanin Hukumomin gwamnati da ke kan aikin tantance taƙaddamar mallakar Rijiyoyin Ɗanyen Man da kuma na Iskar Gas cewa, an miƙa su ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, batun bah aka bane.

Dakta Shehu ya ƙara da cewa, waɗannan rahotanni ba da yawan Hukumar, aka wallafa sub a ko kuma matsayar da da kwamitin ya cimma ba.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

Ya ci gaba da cewa, a wannan matakin da ake a yanzu, cimma ta karƙashe ko kuma wata shawara da aka bayar ta cewa, an miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, inda ya ce, wannan taƙadamar, batu ne, da a yanzu, ake bin shi daki-daki, ba da garazaje ba.

Shehu ya ƙara da cewa, Hukumar na tabbatar da tana yin takatsantsan da bin ƙa’ida, wajen gudanar da ayyukanta, da suka shafi lamarin ƙasa, musamman batu na taƙaddamar mallakar Ɗanyen Mai da kuma Iskar Gas.

Shugaban ya ce, a ranar 13 ga watan Fabirairun 2026 ne kawai, Hukumar ta karbi wani rahoto daga gun kwamtin na hukumomin gwamnati, bisa ƙa’idojin da ka gindaya.

Ya ƙara da cewa, an miƙa kundin rahoton zuwa ƙwararrun masu ruwa da tsaki, domin yin nazari, a kansa.

A cewarsa, hukumar da za su gudanar da nazarin su ne, Hukumar da ke sanya ido kan Man da ake haƙowa na kan tudu da Hukumar da ke sanya ido kan iyakokin ƙasa da ofishin Sifiyo Janar na ƙasa.

Shehu ya ci gaba da cewa, waɗannan hukumomin za su yi nazari kan kudin rahoton a cikin nutsuwa gaga bisani, su mika rahton ga kwararrun da zasu sanya sanya da kuma shawar da za su baiwa hukumar, domin ta dauki mataki nag aba.

Ya shawarci yan kasar nan, da sauran masu ruwa da tsaki dasu yi watsi da rahoton na kazan kurege da kafafen suka wallafa kan wannan batun amma su jira bayanin da hukumarsa za ta fitar bayan kammala nazarin da ke yi, kan batun.

 

Arziki
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Next Post
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.