ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Raba Tattalin Arziki Ta Ƙaryata Miƙa Wasu Rijiyoyin Ɗanyen Mai Ga Wasu Jihohi

by Abubakar Abba
3 months ago
Arziki

Hukumar rabar da tattalin arzikin ƙasa, ta ƙaryata rahotannin da wasu kafafen yaɗa labarai suka wallafa cewar, an bayar da shawarar, a miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man.

Shugaban Hukumar Dakta Mohammed Bello Shehu, ya ƙaryata rahotannin a cikin sanawar da ya fitar.

Ya ce, ba wani mataki da ɗauka mai kamar haka, kuma rahotannin, ƙarya ne tsagwaransu kuma an wallafa su ne, kawai bisa nufin karkatar da tunanin mutane.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Dauda Lawal: Tsayayyen Namiji A Siyasar Yankin Arewa Maso Yamma
  • APC Ta Tsawaita Rijistar Mambobinta, Ta Ɗage Ranar Babban Taronta Na Ƙasa

Ya ce, an ankarar da Hukumar kan batun rahotannin na ƙarya cewa, kwamtitin haɗaka a tsakanin Hukumomin gwamnati da ke kan aikin tantance taƙaddamar mallakar Rijiyoyin Ɗanyen Man da kuma na Iskar Gas cewa, an miƙa su ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, batun bah aka bane.

Dakta Shehu ya ƙara da cewa, waɗannan rahotanni ba da yawan Hukumar, aka wallafa sub a ko kuma matsayar da da kwamitin ya cimma ba.

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Ya ci gaba da cewa, a wannan matakin da ake a yanzu, cimma ta karƙashe ko kuma wata shawara da aka bayar ta cewa, an miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, inda ya ce, wannan taƙadamar, batu ne, da a yanzu, ake bin shi daki-daki, ba da garazaje ba.

Shehu ya ƙara da cewa, Hukumar na tabbatar da tana yin takatsantsan da bin ƙa’ida, wajen gudanar da ayyukanta, da suka shafi lamarin ƙasa, musamman batu na taƙaddamar mallakar Ɗanyen Mai da kuma Iskar Gas.

Shugaban ya ce, a ranar 13 ga watan Fabirairun 2026 ne kawai, Hukumar ta karbi wani rahoto daga gun kwamtin na hukumomin gwamnati, bisa ƙa’idojin da ka gindaya.

Ya ƙara da cewa, an miƙa kundin rahoton zuwa ƙwararrun masu ruwa da tsaki, domin yin nazari, a kansa.

A cewarsa, hukumar da za su gudanar da nazarin su ne, Hukumar da ke sanya ido kan Man da ake haƙowa na kan tudu da Hukumar da ke sanya ido kan iyakokin ƙasa da ofishin Sifiyo Janar na ƙasa.

Shehu ya ci gaba da cewa, waɗannan hukumomin za su yi nazari kan kudin rahoton a cikin nutsuwa gaga bisani, su mika rahton ga kwararrun da zasu sanya sanya da kuma shawar da za su baiwa hukumar, domin ta dauki mataki nag aba.

Ya shawarci yan kasar nan, da sauran masu ruwa da tsaki dasu yi watsi da rahoton na kazan kurege da kafafen suka wallafa kan wannan batun amma su jira bayanin da hukumarsa za ta fitar bayan kammala nazarin da ke yi, kan batun.

 

Arziki
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Next Post
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.