ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Raba Tattalin Arziki Ta Ƙaryata Miƙa Wasu Rijiyoyin Ɗanyen Mai Ga Wasu Jihohi

by Abubakar Abba
5 months ago
Arziki

Hukumar rabar da tattalin arzikin ƙasa, ta ƙaryata rahotannin da wasu kafafen yaɗa labarai suka wallafa cewar, an bayar da shawarar, a miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man.

Shugaban Hukumar Dakta Mohammed Bello Shehu, ya ƙaryata rahotannin a cikin sanawar da ya fitar.

Ya ce, ba wani mataki da ɗauka mai kamar haka, kuma rahotannin, ƙarya ne tsagwaransu kuma an wallafa su ne, kawai bisa nufin karkatar da tunanin mutane.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Dauda Lawal: Tsayayyen Namiji A Siyasar Yankin Arewa Maso Yamma
  • APC Ta Tsawaita Rijistar Mambobinta, Ta Ɗage Ranar Babban Taronta Na Ƙasa

Ya ce, an ankarar da Hukumar kan batun rahotannin na ƙarya cewa, kwamtitin haɗaka a tsakanin Hukumomin gwamnati da ke kan aikin tantance taƙaddamar mallakar Rijiyoyin Ɗanyen Man da kuma na Iskar Gas cewa, an miƙa su ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, batun bah aka bane.

Dakta Shehu ya ƙara da cewa, waɗannan rahotanni ba da yawan Hukumar, aka wallafa sub a ko kuma matsayar da da kwamitin ya cimma ba.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

Ya ci gaba da cewa, a wannan matakin da ake a yanzu, cimma ta karƙashe ko kuma wata shawara da aka bayar ta cewa, an miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, inda ya ce, wannan taƙadamar, batu ne, da a yanzu, ake bin shi daki-daki, ba da garazaje ba.

Shehu ya ƙara da cewa, Hukumar na tabbatar da tana yin takatsantsan da bin ƙa’ida, wajen gudanar da ayyukanta, da suka shafi lamarin ƙasa, musamman batu na taƙaddamar mallakar Ɗanyen Mai da kuma Iskar Gas.

Shugaban ya ce, a ranar 13 ga watan Fabirairun 2026 ne kawai, Hukumar ta karbi wani rahoto daga gun kwamtin na hukumomin gwamnati, bisa ƙa’idojin da ka gindaya.

Ya ƙara da cewa, an miƙa kundin rahoton zuwa ƙwararrun masu ruwa da tsaki, domin yin nazari, a kansa.

A cewarsa, hukumar da za su gudanar da nazarin su ne, Hukumar da ke sanya ido kan Man da ake haƙowa na kan tudu da Hukumar da ke sanya ido kan iyakokin ƙasa da ofishin Sifiyo Janar na ƙasa.

Shehu ya ci gaba da cewa, waɗannan hukumomin za su yi nazari kan kudin rahoton a cikin nutsuwa gaga bisani, su mika rahton ga kwararrun da zasu sanya sanya da kuma shawar da za su baiwa hukumar, domin ta dauki mataki nag aba.

Ya shawarci yan kasar nan, da sauran masu ruwa da tsaki dasu yi watsi da rahoton na kazan kurege da kafafen suka wallafa kan wannan batun amma su jira bayanin da hukumarsa za ta fitar bayan kammala nazarin da ke yi, kan batun.

 

Arziki
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 
Labarai

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Next Post
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.