ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Raba Tattalin Arziki Ta Ƙaryata Miƙa Wasu Rijiyoyin Ɗanyen Mai Ga Wasu Jihohi

by Abubakar Abba
4 months ago
Arziki

Hukumar rabar da tattalin arzikin ƙasa, ta ƙaryata rahotannin da wasu kafafen yaɗa labarai suka wallafa cewar, an bayar da shawarar, a miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man.

Shugaban Hukumar Dakta Mohammed Bello Shehu, ya ƙaryata rahotannin a cikin sanawar da ya fitar.

Ya ce, ba wani mataki da ɗauka mai kamar haka, kuma rahotannin, ƙarya ne tsagwaransu kuma an wallafa su ne, kawai bisa nufin karkatar da tunanin mutane.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Dauda Lawal: Tsayayyen Namiji A Siyasar Yankin Arewa Maso Yamma
  • APC Ta Tsawaita Rijistar Mambobinta, Ta Ɗage Ranar Babban Taronta Na Ƙasa

Ya ce, an ankarar da Hukumar kan batun rahotannin na ƙarya cewa, kwamtitin haɗaka a tsakanin Hukumomin gwamnati da ke kan aikin tantance taƙaddamar mallakar Rijiyoyin Ɗanyen Man da kuma na Iskar Gas cewa, an miƙa su ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, batun bah aka bane.

Dakta Shehu ya ƙara da cewa, waɗannan rahotanni ba da yawan Hukumar, aka wallafa sub a ko kuma matsayar da da kwamitin ya cimma ba.

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Ya ci gaba da cewa, a wannan matakin da ake a yanzu, cimma ta karƙashe ko kuma wata shawara da aka bayar ta cewa, an miƙa wasu Rijiyoyin Ɗanyen Man Fetur ga wasu jihohin, da ke da arzikin Man, inda ya ce, wannan taƙadamar, batu ne, da a yanzu, ake bin shi daki-daki, ba da garazaje ba.

Shehu ya ƙara da cewa, Hukumar na tabbatar da tana yin takatsantsan da bin ƙa’ida, wajen gudanar da ayyukanta, da suka shafi lamarin ƙasa, musamman batu na taƙaddamar mallakar Ɗanyen Mai da kuma Iskar Gas.

Shugaban ya ce, a ranar 13 ga watan Fabirairun 2026 ne kawai, Hukumar ta karbi wani rahoto daga gun kwamtin na hukumomin gwamnati, bisa ƙa’idojin da ka gindaya.

Ya ƙara da cewa, an miƙa kundin rahoton zuwa ƙwararrun masu ruwa da tsaki, domin yin nazari, a kansa.

A cewarsa, hukumar da za su gudanar da nazarin su ne, Hukumar da ke sanya ido kan Man da ake haƙowa na kan tudu da Hukumar da ke sanya ido kan iyakokin ƙasa da ofishin Sifiyo Janar na ƙasa.

Shehu ya ci gaba da cewa, waɗannan hukumomin za su yi nazari kan kudin rahoton a cikin nutsuwa gaga bisani, su mika rahton ga kwararrun da zasu sanya sanya da kuma shawar da za su baiwa hukumar, domin ta dauki mataki nag aba.

Ya shawarci yan kasar nan, da sauran masu ruwa da tsaki dasu yi watsi da rahoton na kazan kurege da kafafen suka wallafa kan wannan batun amma su jira bayanin da hukumarsa za ta fitar bayan kammala nazarin da ke yi, kan batun.

 

Arziki
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
Next Post
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Kammala Karɓar Filin Wasa Na Ahmadu Bello

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.