ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’i 8 Da Nijeriya Ta Amince Da Su A Kasashen Togo Da Benin

by Bello Hamza
2 years ago
Nijeriya

A halin yanzu gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, jami’o’i 8 en kawai ta amince da takardun shaidar digirisu, sune kuma ta amince ‘yan Nijeriya su je su yi karatu a cikinsu.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnati ke aikin tantance takardar digirin bogi a fadi tarayyar kasa nan.

  • BUK Ta Karrama Farfesa Rasheed Bayan Ya Shafe Shekaru 7 A Hukumar NUC Ta Kasa
  • Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

Sanarwar haka ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, a tataunawar da ya yi da gidan talabijin na Channels.

ADVERTISEMENT

Farfesa Mamman yana magana ne a daidai bikinn cikarsa shekara daya a kan karagar mulki, ya kuma ce, fiye da ‘yan Nijeriya 22,500 ke dauke da takardar digiri a bogi daga kasashen biyu, ya jaddada cewa lallai za su soke amfani da takardun shaidar a tare da bata lokaci ba.

Ya ce, wannan na daga cikin bangaren rahoton kwamitin da gwamnati ta kafa domin duba yadda ake cuwa-cuwar samu takardar digiri daga jami’o’in kasashen waje da na cikin gida.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ministan ya kara da cewa, lamarin binciken ya taso ne bayan da wani dan jaridar Nijeriya ya binciken kwakwafi har ya samu takardar digiri daga jami’ar kasar Benin a cikin wata 2 kuma har ya samu shiga tsarin yi a kasa hidima NYSC.

A kan haka ministan ya ce, gwamnatin tarayya ta amince ne kwai da jami’a 3 daga kasar Togo da 5 daga kasar Benin, yayin da ta ayyana sauran a matsayin haramtattu.

Ya ce, jami’o’in da aka amince da su a kasar Togo sun hada da ‘Unibersite De Lome’, ‘Unibersite De’ Kara da ‘Catholic Unibersity of West Africa’.

Haka kuma jami’o’i biyar da aka amince da su a kasa Benin sun hada da ‘Unibersite D’abomey-Calabi, Unibersite De Parakou, Unibersite Nationale Des Sciences, Technologis Ingenierie Et Mathematikues; Unibersite Nationale D’ Agriculture da Unibersite Africaine De Deblopment Cooperatif.

Ministan ya kuma jaddada cewa, babu gudu babu ja da baya a kan shawara gwammatin tarayya na soke takardar digiri 22,700 da wasu ‘yan Nijeriya ke dauke da su daga wadannan jami’o’in kasashen waje.

Ya kuma ce, wannan hukuncin da aka yanke ya yi daidai domin masu dauke da irin wannan takardar digiri suna bata sunan Nijeriya ne da kuma karya darajar matsayin ilimi a cikin gida Nijeriya.

Ya ce, da ya a daga cikin masu dauke da wannan takardrar digirin basu ma fita kasar ba amma an samar musu da dirigin ta hanyar cuwa-cuwa tare da hadin kan wasu jami’an gwamnatin kasashen waje dana cikin gida.

Nijeriya
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.