ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’i 8 Da Nijeriya Ta Amince Da Su A Kasashen Togo Da Benin

by Bello Hamza
2 years ago
Nijeriya

A halin yanzu gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, jami’o’i 8 en kawai ta amince da takardun shaidar digirisu, sune kuma ta amince ‘yan Nijeriya su je su yi karatu a cikinsu.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnati ke aikin tantance takardar digirin bogi a fadi tarayyar kasa nan.

  • BUK Ta Karrama Farfesa Rasheed Bayan Ya Shafe Shekaru 7 A Hukumar NUC Ta Kasa
  • Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

Sanarwar haka ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, a tataunawar da ya yi da gidan talabijin na Channels.

ADVERTISEMENT

Farfesa Mamman yana magana ne a daidai bikinn cikarsa shekara daya a kan karagar mulki, ya kuma ce, fiye da ‘yan Nijeriya 22,500 ke dauke da takardar digiri a bogi daga kasashen biyu, ya jaddada cewa lallai za su soke amfani da takardun shaidar a tare da bata lokaci ba.

Ya ce, wannan na daga cikin bangaren rahoton kwamitin da gwamnati ta kafa domin duba yadda ake cuwa-cuwar samu takardar digiri daga jami’o’in kasashen waje da na cikin gida.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza

Ministan ya kara da cewa, lamarin binciken ya taso ne bayan da wani dan jaridar Nijeriya ya binciken kwakwafi har ya samu takardar digiri daga jami’ar kasar Benin a cikin wata 2 kuma har ya samu shiga tsarin yi a kasa hidima NYSC.

A kan haka ministan ya ce, gwamnatin tarayya ta amince ne kwai da jami’a 3 daga kasar Togo da 5 daga kasar Benin, yayin da ta ayyana sauran a matsayin haramtattu.

Ya ce, jami’o’in da aka amince da su a kasar Togo sun hada da ‘Unibersite De Lome’, ‘Unibersite De’ Kara da ‘Catholic Unibersity of West Africa’.

Haka kuma jami’o’i biyar da aka amince da su a kasa Benin sun hada da ‘Unibersite D’abomey-Calabi, Unibersite De Parakou, Unibersite Nationale Des Sciences, Technologis Ingenierie Et Mathematikues; Unibersite Nationale D’ Agriculture da Unibersite Africaine De Deblopment Cooperatif.

Ministan ya kuma jaddada cewa, babu gudu babu ja da baya a kan shawara gwammatin tarayya na soke takardar digiri 22,700 da wasu ‘yan Nijeriya ke dauke da su daga wadannan jami’o’in kasashen waje.

Ya kuma ce, wannan hukuncin da aka yanke ya yi daidai domin masu dauke da irin wannan takardar digiri suna bata sunan Nijeriya ne da kuma karya darajar matsayin ilimi a cikin gida Nijeriya.

Ya ce, da ya a daga cikin masu dauke da wannan takardrar digirin basu ma fita kasar ba amma an samar musu da dirigin ta hanyar cuwa-cuwa tare da hadin kan wasu jami’an gwamnatin kasashen waje dana cikin gida.

Nijeriya
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana
Rahotonni

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026
Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza
Labarai

Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza

June 6, 2026
Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro
Manyan Labarai

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
Next Post
Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

June 6, 2026
Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos

Kafar CMG Ta Kulla Yerjeniyoyin Hadin Gwiwa Da Hukumomin Kasar Laos

June 6, 2026
Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

Rundunar Sojan Kasar Sin Ta Sa Ido Kan Jirgin Ruwan Yakin Kasar Holland Da Ya Tsallake Mashigin Tekun Taiwan

June 6, 2026
Sin Tana Adawa Da Karin Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Wa Cuba

Sin Tana Adawa Da Karin Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Wa Cuba

June 6, 2026
Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026
Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza

Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza

June 6, 2026
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Hotunan Ango Da Amarya Kafin Daura Aure

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Hotunan Ango Da Amarya Kafin Daura Aure

June 6, 2026
Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

June 6, 2026
Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

June 6, 2026
Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.