ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’i 8 Da Nijeriya Ta Amince Da Su A Kasashen Togo Da Benin

by Bello Hamza
2 years ago
Nijeriya

A halin yanzu gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, jami’o’i 8 en kawai ta amince da takardun shaidar digirisu, sune kuma ta amince ‘yan Nijeriya su je su yi karatu a cikinsu.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnati ke aikin tantance takardar digirin bogi a fadi tarayyar kasa nan.

  • BUK Ta Karrama Farfesa Rasheed Bayan Ya Shafe Shekaru 7 A Hukumar NUC Ta Kasa
  • Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

Sanarwar haka ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, a tataunawar da ya yi da gidan talabijin na Channels.

ADVERTISEMENT

Farfesa Mamman yana magana ne a daidai bikinn cikarsa shekara daya a kan karagar mulki, ya kuma ce, fiye da ‘yan Nijeriya 22,500 ke dauke da takardar digiri a bogi daga kasashen biyu, ya jaddada cewa lallai za su soke amfani da takardun shaidar a tare da bata lokaci ba.

Ya ce, wannan na daga cikin bangaren rahoton kwamitin da gwamnati ta kafa domin duba yadda ake cuwa-cuwar samu takardar digiri daga jami’o’in kasashen waje da na cikin gida.

LABARAI MASU NASABA

ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya

TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu

Ministan ya kara da cewa, lamarin binciken ya taso ne bayan da wani dan jaridar Nijeriya ya binciken kwakwafi har ya samu takardar digiri daga jami’ar kasar Benin a cikin wata 2 kuma har ya samu shiga tsarin yi a kasa hidima NYSC.

A kan haka ministan ya ce, gwamnatin tarayya ta amince ne kwai da jami’a 3 daga kasar Togo da 5 daga kasar Benin, yayin da ta ayyana sauran a matsayin haramtattu.

Ya ce, jami’o’in da aka amince da su a kasar Togo sun hada da ‘Unibersite De Lome’, ‘Unibersite De’ Kara da ‘Catholic Unibersity of West Africa’.

Haka kuma jami’o’i biyar da aka amince da su a kasa Benin sun hada da ‘Unibersite D’abomey-Calabi, Unibersite De Parakou, Unibersite Nationale Des Sciences, Technologis Ingenierie Et Mathematikues; Unibersite Nationale D’ Agriculture da Unibersite Africaine De Deblopment Cooperatif.

Ministan ya kuma jaddada cewa, babu gudu babu ja da baya a kan shawara gwammatin tarayya na soke takardar digiri 22,700 da wasu ‘yan Nijeriya ke dauke da su daga wadannan jami’o’in kasashen waje.

Ya kuma ce, wannan hukuncin da aka yanke ya yi daidai domin masu dauke da irin wannan takardar digiri suna bata sunan Nijeriya ne da kuma karya darajar matsayin ilimi a cikin gida Nijeriya.

Ya ce, da ya a daga cikin masu dauke da wannan takardrar digirin basu ma fita kasar ba amma an samar musu da dirigin ta hanyar cuwa-cuwa tare da hadin kan wasu jami’an gwamnatin kasashen waje dana cikin gida.

Nijeriya
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jagoran Matasan AAC Kwamret Yahaya Soje Ya Nemi A Saki Sowore
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

MASU ALAKA

ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya
Labarai

ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya

June 27, 2026
TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu
Manyan Labarai

TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu

June 27, 2026
Magoya Bayan Pantami Sun Zargi Ana Musgunawa Gombawa Motors A Gombe
Labarai

Magoya Bayan Pantami Sun Zargi Ana Musgunawa Gombawa Motors A Gombe

June 27, 2026
Next Post
Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

Munafurci Dodo Ne Me Shi Ya Kan Ci

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya

Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya

June 27, 2026
Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri

Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri

June 27, 2026
Manoma Sun Nemi Tinubu Ya Kara Yawan Tallafin Noma 

Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?

June 27, 2026
CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

June 27, 2026
Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar

Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar

June 27, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Yi Maraba Da Hukuncin Kotu Kan Dakatar Da Jadawalin INEC

June 27, 2026
ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya

ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya

June 27, 2026
TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu

TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu

June 27, 2026
Magoya Bayan Pantami Sun Zargi Ana Musgunawa Gombawa Motors A Gombe

Magoya Bayan Pantami Sun Zargi Ana Musgunawa Gombawa Motors A Gombe

June 27, 2026
Babu Wani Saɓani Tsakanin Osimhen Da Lookman – Ndidi

Babu Wani Saɓani Tsakanin Osimhen Da Lookman – Ndidi

June 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.