ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jam’iyyun Adawa Ba Su So Buhari Ya Yi Nasara Kan Tsarin Canjin Kudi – Lai Mohammed

by Sadiq
3 years ago
Lai Mohammed

Gwamnatin Tarayya ta zargi wasu jam’iyyun adawa da yi wa shugaban kasa Muhammadu Buhari zagon kasa wajen kawo karshen matsalar da ake fama da ita kan kuncin rayuwa sakamakon sauya fasalin Naira.

Lai Mohammed, ministan yada labarai da al’adu, ne ya bayyana hakan a wani taron bayyana nasara gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari (2015-2023) a ranar Talata.

  • Zan Tabbatar Da An Ci Gajiyar Man Fetur A Yankin Bauchi Da Gombe Muddin Aka Zabe Ni – Atiku
  • Kungiyar Ibo A Jihar Kaduna Ta Nuna Goyon Bayan Ga Sanata Uba Sani

NAN ta ruwaito cewa an shirya taron ne domin nuna irin nasarorin da gwamnatin Buhari ta samu.

ADVERTISEMENT

A jawabinsa na bude taron, Ministan ya ce Gwamnatin Tarayya ta yi la’akari da irin matsalolin da ‘yan Nijeriya ke fuskanta saboda sauya fasalin kudin Naira da kuma matsalar karancin mai.

A cewarsa, gwamnati na aiki tukuru don daidaita al’amuran da suka shafi tattalin arzikin biyu.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Jigawa Ta Ɗaga Mafi Ƙarancin Fansho Zuwa Naira 20,000

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Ya ce abin mamaki ne yadda wasu jam’iyyun siyasa na adawa suka garzaya kotu don hana Buhari da Babban Bankin Nijeriya (CBN) kara wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu ga ‘yan Nijeriya su musanya tsofaffin takardunsu da sababbi.

Mohammed ya ce, “Matakin kotun ya zo ne bayan da jam’iyyun adawa da dama suka yi barazanar kauracewa zaben 2023 idan aka kara wa’adin.

“Wadannan abubuwan ban mamaki da jam’iyyun da abin ya shafa suka yi, wata hujja ce da ke nuna cewa ‘yan adawa sun mayar da wannan batu baki daya zuwa wasan siyasa, inda suka gwammace su sanya ‘yan Nijeriya su kara shan wahala a kan bukatarsu.”

Mohammed ya kara da cewa, “Ta yaya mutum zai iya bayyana gaskiyar cewa wadannan jam’iyyun adawa marasa gaskiya ba sa son wani mataki da zai iya rage radadin da ‘yan Nijeriya ke ciki?.”

Wannan dai na zuwa ne bayan kirayen-kiranye da ake yi wa Buhari da CBN kan irin wahalar da canjin kudi ya jefa ‘yan Nijeriya.

MASU ALAKA

Dole Ne Mace Ta Gaya Wa Mijinta Gaskiya Domin Ranar Hisabi – Matar Gwamnan Jigawa
Manyan Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Ɗaga Mafi Ƙarancin Fansho Zuwa Naira 20,000

July 8, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi
Manyan Labarai

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci
Manyan Labarai

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Next Post
Jami’in DSS Na Bogi Da Wasu Sun Shiga Hannu A Osun

Jami'in DSS Na Bogi Da Wasu Sun Shiga Hannu A Osun

LABARAI MASU NASABA

Dole Ne Mace Ta Gaya Wa Mijinta Gaskiya Domin Ranar Hisabi – Matar Gwamnan Jigawa

Gwamnatin Jigawa Ta Ɗaga Mafi Ƙarancin Fansho Zuwa Naira 20,000

July 8, 2026
Rahoton Bankin Duniya: Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Dore

Rahoton Bankin Duniya: Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Dore

July 7, 2026
Binciken CGTN Ya Shaida Kiraye-kirayen Jama’a Game Da Bukatar Hada Karfi Da Karfe Wajen Shawo Kan Kalubalen Tsanantar Yanayi

Binciken CGTN Ya Shaida Kiraye-kirayen Jama’a Game Da Bukatar Hada Karfi Da Karfe Wajen Shawo Kan Kalubalen Tsanantar Yanayi

July 7, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Na ADC, Ya Gana da El-Rufai, Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Mulkin APC

July 7, 2026
Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

July 7, 2026
Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.