ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Bai Wa Trump Damar Shiga Zaben Fidda Gwani A Amurka

by Sadiq
3 years ago
Trump

Kotun kolin Michigan, ta ce ba za ta saurari karar da wasu mutane hudu a jihar suka shigar ta neman hana tsohon shugaban Kasar Amurka, Donald Trump, shiga zaben fidda gwani na jam’iyyar Republican a ranar 27 ga watan Fabrairu ba.

Sun bukaci hakan ne saboda rawar da ya taka a harin da aka kai majalisar dokokin kasar a ranar 6 ga Janairun 2021.

  • Harin ‘Yan Bindiga: Shettima Ya Kai Ziyarar Jaje Jihar Filato
  • Da Sannu Za Mu Farfado Da Manchester United – Jim Ractliffe

Masu shigar da kara dai, sun yi zargin Trump, wanda ke kan gaba cikin jerin masu neman kujerar shugabancin kasae karkaashin jam’iyyar Republican a 2024, ba zai iya zama shugaban kasa ba a karkashin wani tanadi na kundin tsarin mulkin Amurka da ya haramta wa mutane rike mukamai idan aka same su dumu-dumu cikin masu tayar da hankali ga zaman lafiyar Amurka.

ADVERTISEMENT

Trump a wani sako da ya wallafa a shafinsa na kafafen sada zumunta, ya ce kotun ta musanta abin da ya kira yunkurin da ‘yan jam’iyyar Democrat suka yi na haramta masa kada kuri’a a Michigan.

Hukuncin na Michigan ya banbanta da hukuncin da babbar kotun Colorado ta yanke a makon da ya gabata na hana Trump, shiga cikin masu tsayawa takara, inda Trump ya sha alwashin daukaka kara kan hukuncin Colorado zuwa kotun kolin Amurka.

LABARAI MASU NASABA

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

An tuhumi Trump da hannu wajen yunkurin juyin mulki a zaben 2020 amma ba a tuhume shi da laifin tayar da kayar baya ba, da ya shafi harin ranar 6 ga watan Janairu ba.

Hukuncin da kotun kolin Amurka ta yanke zai iya warware batun sarkakiyar da ke iya bayyana cancantar Trump ko a akasin haka a fadin kasar na tsayawa takara a zaben 2024.

MASU ALAKA

Trump
Kasashen Ketare

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

August 23, 2026
Trump
Kasashen Ketare

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

August 23, 2026
Trump
Kasashen Ketare

Rasha Da Ukraine Sun Zafafa Hare-hare Kan Juna Bayan Yaƙinsu Ya Ɗauki Sabon Salo

August 22, 2026
Next Post
Gwamna Bago Ya Yi Watsi Da Rahoton Haramta Sayar Da Giya A Neja

Gwamna Bago Ya Yi Watsi Da Rahoton Haramta Sayar Da Giya A Neja

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Trump

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Trump

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.