ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Sake Ci Gaba Da Shari’ar ‘Yan Bindiga Biyar Masu Alaka Da Bello Turji

by Leadership Hausa
6 months ago

Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na sake bude tuhumar ta’addanci kan wasu mutane biyar da ake zargi da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda, Bello Turji.

Mai shari’a Emeka Nwite, a cikin hukuncin da ya yanke a ranar Litinin, ya amince da bukatar da babban mai shari’a na kasa (AGF) ya gabatar na neman a sake shigar da kara mai lamba FHC/ABJ/CR/633/2024, a jerin dalilan kotun.

  • Sheikh Al-Sudais Ya Gargadi Masu Ibadah Kan Kiyaye Darajar Masallatan Harami
  • Mutane 5 Sun Rasu, 35 Sun Jikkata A Harin Bam A Masallaci A Borno

An dai ci gaba da shari’ar ne, a ranar 8 ga watan Yulin 2025, bayan lauyan da ke kare wanda ake tuhuma ya nemi a kori karar, saboda zargin rashin gurfanar da shi a gaban kotu.

ADVERTISEMENT

Mai gabatar da kara, ta bakin lauyan AGF, Dabid Kaswe, ya bayar da hujjar cewa; masu gabatar da kara ba su kare dage zaman da aka yi ba, sannan kuma a shirye suke tsaf, domin gabatar da shaidu.

Laifukan ta’addanci 11 da aka shigar a farko a ranar 16 ga watan Disamba, 2024, ya shafi mutane takwas da ake tuhuma da suka hada da Musa Muhammed Kamarawa, Abubakar Hashimu (wanda aka fi sani da Dakta), Bashir Abdullahi, Samuel Chinedu da Lucky Chukwuma, wadanda a halin yanzu suke tsare. Sai dai, Bello Turji da Aminu Muhammad da Sani Lawal suna nan a matsayin manyan jagororinsu.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

Ana zargin wadanda ake zargin da bayar da tallafin kayan aiki ga kungiyoyin ‘yan ta’adda da Turji ke jagoranta da sauran ‘yan fashi da suka hada da samar da haramtattun kwayoyi, abinci, kayan soja da na ‘yansanda, kayayyakin gine-gine, har ma da samar da wata motar yaki da ake amfani da ita wajen ayyukan ta’addanci.

A yayin shari’ar, Kaswe ya ci gaba da cewa; rashin halartar masu gabatar da kara a ranar 8 ga watan Yuli, ya faru ne sakamakon wani aiki a hukumance; ba da gangan ba, yana mai jaddada muhimmancin sake shigar da karar, domin tabbatar da adalci, tsaron kasa da kare lafiyar jama’a.

Lauyan wadanda ake kara na 1 da na 2, Lukman bai yi adawa da bukatar ba, sai dai ya bukaci a biya shi Naira miliyan 10 a kan masu gabatar da kara, saboda tsawaita tsare wadanda ake tuhuma a lokacin shari’ar.

A hukuncin da ya yanke, Mai shari’a Nwite ya bayyana cewa; bukatar da gwamnatin tarayya ta gabatar, ta dace kuma ta amince da shi, inda ta ba da umarnin a ci gaba da shari’ar ba tare da biyan wasu kudade ba.

An dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 21 ga watan Janairun 2026.

Shari’ar dai, ta bayyana kokarin da hukumomin Nijeriya ke ci gaba da yi na gurfanar da ta’addanci a sassan duniya da kuma karfafa daukar nauyin tallafin kayan aiki ga haramtattun kungiyoyi.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
Binciken CGTN: 80% Na Matasan Duniya Sun Yi Kiran Maida Hankali Kan Karin Kasafin Kudin Tsaron Kasar Japan

Binciken CGTN: 80% Na Matasan Duniya Sun Yi Kiran Maida Hankali Kan Karin Kasafin Kudin Tsaron Kasar Japan

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.