• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyoyin CONESAM Sun Baje Kolin Fasahar Sarrafa Kayan Amfanin Gona

by Mustapha Ibrahim
2 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Kungiyoyin CONESAM Sun Baje Kolin Fasahar Sarrafa Kayan Amfanin Gona
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar gamayyar kungiyoyin fasahar sarrafa kayan amfani gona (CONESAM), ta yi taron baje kolin fasahar sarrafa kayan amfanin gona a Jihar Kano.

Gamayyar kungiyar, karkashin shugabancin Alhaji Dahiru Saidu Gidado Wazirin Turakin Kano, ta shirya gagarumin taron baje kolin kayayyakin amfanin gona, wanda zai taimaka wajen samar bunkasar tattalin arzikin mata da sauran al’umma baki-daya, a cibiyar kyankyasar masa’antu da ke Kano, a makon da ya gabata.

  • Kotu Ta Kori Kakakin Majalisar Dokokin Filato
  • Kaunar Da Xi Jinping Yake Nuna Wa Gari, Dangi Da Kuma Al’ummar Kasa

Shugaban ya kara da cewa, yana daga cikin gudunmawar da wannan kungiya take bayarwa wajen kirkirar injinan da aka zo da su daga Kasashen Turai, wadanda suke sarrafawa tare da sayar da su cikin farashi mai rahusa. Sannan kashi 99 na injinan kyankyasar kwan kaji ne da kungiyoyin CONESAM ke sarrafa su.

Shi kuwa Babban Sakataran tsare-tsare da shirya taron, Shafiu Abdullahi Sunusi cewa ya yi, wannan taro ya samu nasara sosai musamman ganin yadda wannan kungiya ke samun nasasar kawar da talauci a tsakanin mata masu kananan sana’o’i.

Ita ma babbar jami’a mai kula da Jihohin Arewa ta Cibiyar Bunkasa Kananan Masana’antu da ta ‘RISA Project, Adamsmith International’, Ummi Rahama Shehu cewa ta yi wannan ziyara da shugaban wannan cibiya ya kawo daga Ingila a wannan lokaci, ya sa wannan taro ya yi matukar armashi; sannan kuma mata masu sana’o’i sun samu karfin gwiwa na taimaka wa wannan ‘RISA Project’ ta Afrika.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Noman Rani A Jihar Neja

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wa’adin Da Tinubu Ya Bai Wa Manoman Da Suka Ci Bashin ‘Anchor Borrowers’ Ya Cika

Next Post

Cibiyar Binciken Harkar Noma (IAR) Ta Samar Da Irin Masara Mai Inganci

Related

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

27 mins ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Noman Rani A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Noman Rani A Jihar Neja

7 days ago
Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Hanyoyin Warware Kalubalen Da Kiwon Kifi Ke Fuskanta A Nijeriya

1 week ago
Manyan Kalubalen Da Ke Durkusar Da Kiwon Kifi A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Manyan Kalubalen Da Ke Durkusar Da Kiwon Kifi A Nijeriya

2 weeks ago
Noman Kadanya: Yadda Rashin Amfani Da Fasahar Zamani Ke Dakile Samun Dimbin Riba
Noma Da Kiwo

Noman Kadanya: Yadda Rashin Amfani Da Fasahar Zamani Ke Dakile Samun Dimbin Riba

2 weeks ago
Sake Bude Iyaka: Matsalar Da Manoman Arewacin Nijeriya Za Su Fuskanta
Noma Da Kiwo

Sake Bude Iyaka: Matsalar Da Manoman Arewacin Nijeriya Za Su Fuskanta

4 weeks ago
Next Post
Wa’adin Da Tinubu Ya Bai Wa Manoman Da Suka Ci Bashin ‘Anchor Borrowers’ Ya Cika

Cibiyar Binciken Harkar Noma (IAR) Ta Samar Da Irin Masara Mai Inganci

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

December 2, 2023
Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

December 2, 2023
Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

December 2, 2023
Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

December 2, 2023
Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

December 2, 2023
Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

December 2, 2023
Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

December 2, 2023
NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

December 2, 2023
Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

December 2, 2023
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.