ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyakkyawar Huldar Manyan Kasashe Tushe Ne Na Bunkasuwar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 month ago
Kasa

Bisa gayyatar shugaban kasar Sin Xi Jinping, shugaban kasar Amurka Donald Trump na yin ziyarar aiki a kasar Sin daga ranar 13 zuwa 15 ga watan Mayu, ziyarar da ta kasance ta farko da shugaban kasar Amurka ya kawo wa kasar ta Sin cikin tsawon shekaru 9, kuma ganawarsu a wannan karo ta biyo bayan ganarwarsu a Busan a shekarar da ta gabata. Wannan ziyara ta ja hankalin duniya matuka, duba da cewa muhimmancinta ya riga ya wuce huldar da ke tsakanin kasashen biyu.

“Kyakkyawar dangantakar Sin da Amurka mai dorewa ta dace da muradun kasashen biyu, kuma fata ne na al’ummun duniya.” A ‘yan shekarun nan, shugaba Xi ya gabatar da jerin muhimman kalamai game da dangantakar Sin da Amurka, ya kuma yi cikakken bayani kan hanyar da ta dace tsakanin kasashen biyu a sabon zamani.

A ganawarsu ta yau 14 ga wata, shugaba Xi ya jaddada cewa, muradun bai daya tsakanin Sin da Amurka sun fi sabani a tsakaninsu, kuma nasarar kowannensu dama ce ga juna, kuma duniya za ta cin gajiyar kyakkyawar dangantakar Sin da Amurka. A bangarensa, shugaba Trump ya sha bayyana shugaba Xi a matsayin shugaba mai girma. Trump ya ce: “Ina alfahari da kasancewa abokinka, kuma alakar da ke tsakanin Sin da Amurka za ta ci gaba da inganta sama da lokutan baya.”

ADVERTISEMENT

Ingancin dangantakar Sin da Amurka yana shafar zaman lafiyar duniya. A matsayin kasashe biyu mafiya karfin tattalin arziki a duniya, jimillar tattalin arzikin Sin da na Amurka ta wuce kashi daya bisa uku na duniya baki daya, kuma jimillar cinikayyar kayayyaki a tsakaninsu ta kai kusan kashi daya cikin biyar na duniya. Ko a bara, kudin cinikayyar kasashen biyu ya kai kimanin dala biliyan 560, duk da takkadamar ciniki da suka fuskanta, adadin da ya yi daidai da jimillar tattalin arzikin wata kasa mai matsakaicin karfi a shekara guda.

A halin yanzu, yankin Gabas ta Tsakiya na ci gaba da fama da yake-yake, kuma matsalar zirga-zirgar jiragen ruwa ta mashigar Hormuz na kawo cikas ga tsaron makamashi na duniya, a yayin da ake fuskantar karin matsalolin tsaro wajen amfani da AI, kuma sauyin yanayi da sauran kalubalen duniya suna ta kunno kai. A cikin wannan yanayi mai sarkakiya, ganawar shugabannin Sin da Amurka ta aika da sako mai kyau ga duniya.

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

Al’ummun duniya suna fatan ganin ganawar shugabannin Sin da Amurka za ta taimaka ga fadada hadin gwiwarsu da kawar da matsalolin da ke tsakaninsu, tare da samar da kwanciyar hankali da tabbaci ga duniya mai fama da rashin tabbas. Kyakkyawar dangantakar Sin da Amurka ba kawai ta dace da muhimman muradun al’ummomin kasashen biyu ba, har ma ita ce fata na al’ummun duniya baki daya. Kazalika, taimakon juna tsakanin Sin da Amurka, ba wai kawai zai amfani kasashen biyu ba ne, har ma zai samar da alfanu ga duniya gaba daya.(Marubuciya: MINA)

Kasa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Kasa
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

MASU ALAKA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya
Ra'ayi Riga

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

June 19, 2026
A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”
Ra'ayi Riga

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

June 18, 2026
Next Post
Kasa

Yadda Rashin Aikin Yi Ke Jefa Matasa Maula Da Bangar Siyasa

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.