ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Bada Shawarwari Kan Harkokin Siyasar Kasar Sin Ta Kira Taron Murnar Shiga Sabuwar Shekara Ta 2026

by Sulaiman
7 months ago

LABARAI MASU NASABA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Babban kwamitin majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasar kasar Sin ko kuma CPPCC a takaice, ya kira taron murnar shiga sabuwar shekara ta 2026, da safiyar yau Laraba a nan birnin Beijing. Shugabannin kasa da na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, ciki har da shugaban kasar Sin Xi Jinping, da wakilan jam’iyyun demokuradiyya, da manyan jami’an kungiyar masana’antu da kasuwanci ta kasar, da wakilan mutanen da ba na wata jam’iyya ba, da jami’an sassan gwamnatin kasar daban-daban, tare da wakilai daga bangarori da kabilu daban-daban na Beijing, sun hallara don murnar shiga sabuwar shekara ta 2026.

Babban sakataren kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, wanda kuma shi ne shugaban kasar, kana shugaban kwamitin tsakiya na rundunar sojin kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da muhimmin jawabi. Yana mai cewa, shekarar dake karewa wato 2025, shekara ce mai babbar ma’ana, inda al’ummar kasar Sin suka haye wahalhalu, tare da jajircewa wajen cimma babban burin raya tattalin arziki, da kyautata rayuwar dan Adam, da gudanar da wasu manyan ayyuka.

Shugaba Xi ya kuma jaddada cewa, a shekarar 2025, CPPCC ta bayar da sabuwar gudummawa ga daukaka ci gaban harkokin jam’iyyar kwaminis da na kasar Sin baki daya, ta hanyar ba da shawarwari, da nasihohi dangane da batun zurfafa yin gyare-gyare daga dukkan fannoni a cikin gida, da ingiza ci gaba mai inganci.

ADVERTISEMENT

Har wa yau, shugaba Xi ya jaddada cewa, 2026, shekara ce ta farko a cikin shirin raya kasa na tsawon shekaru biyar karo na 15, don haka ya dace CPPCC ta maida hankali kan bada nagartattun shawarwari, tare da sa ido bisa tafarkin demokuradiyya, game da batun tsarawa, gami da aiwatar da shirin raya kasa na tsawon shekaru biyar karo na 15, don kara zamanantar da kasar Sin ta hanyar karfafa gwiwar al’umma, da neman cimma daidaito, da tattaro hikimomi da karfi. (Murtala Zhang)

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
  • Sulaiman
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

MASU ALAKA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
Daga Birnin Sin

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
Daga Birnin Sin

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Next Post
Me Ya Sa Kasar Sin Ta Jawo Hankulan Masu Zuba Jari Daga Kasashen Waje A 2025?

Me Ya Sa Kasar Sin Ta Jawo Hankulan Masu Zuba Jari Daga Kasashen Waje A 2025?

LABARAI MASU NASABA

Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.