ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Kasafin Kuɗi Naira Tiriliyan 1.47 Na 2026

by Abubakar Sulaiman
8 months ago

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kasafin kuɗi na shekarar 2026 da ya kai Naira tiriliyan 1.47, bayan ƙara Naira biliyan 109.7 kan abin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gabatar tun farko. An amince da daftarin kasafin ne a zaman majalisa da Kakakin Majalisar, Rt. Hon. Ismail Falgore, ya jagoranta a ranar Litinin.

Kasafin, wanda ya kai jimillar N1,477,829,666,131, ya samu amincewa ne bayan duba shi a Kwamitin Gaba ɗaya da kuma karantawa karo na uku da Magatakardar Majalisar, Bashir Diso, ya yi. Tun da farko, Gwamna Yusuf ya gabatar da kasafin Naira tiriliyan 1.36 mai taken “Kasafin Bunƙasa Ababen More Rayuwa, Ci Gaban Bai-ɗaya da Ɗorewar Tattalin Arziƙi.”

  • Masana Sun Bayyana Yadda Kasafin Kudin 2026 Zai Shafi Tsaro Da Ilimi Da Kiwon Lafiya
  • Hisbah Ta Kama Mutane 9 Kan Yawon Dare A Kano

Da yake yi wa manema labarai bayani, Shugaban Masu Rinjaye a Majalisar, Husseini Lawan, ya ce ƙarin da aka yi ya samo asali ne daga hasashen ƙarin kuɗaɗen shiga, musamman daga rabon tarayya da kuma harajin VAT. Ya ce an ware Naira tiriliyan 1.048 domin ayyukan raya ƙasa, wato kashi 75, yayin da aka ware Naira biliyan 429 domin kuɗaɗen gudanarwa, wato kashi 25.

ADVERTISEMENT

Lawan ya bayyana cewa ɓangarorin ilimi da lafiya ne suka fi samun kaso mai tsoka a kasafin, inda ilimi ya samu kusan kashi 30, sama da ƙa’idar UNESCO, yayin da lafiya ta samu kashi 16, sama da ƙa’idar Abuja Declaration. Ya ƙara da cewa Majalisar ta kuma yi zaman ban-kwana na girmamawa ga marigayi ’yan majalisa biyu, Aminu Sa’ad da Sarki Aliyu Danaji, inda Kakakin Majalisar ya bayyana rasuwarsu a matsayin babban rashi ga jihar Kano.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Iyalin El-Rufai Sun Bai Ministan Tsaro Wa’adin Kwana 7 Kan Zargin Rikicin Kudancin Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tarayya Da Cin Bashi Kamar Mashayin Da Kuɗi Ya Ƙarewa
  • Abubakar Sulaiman
    Boko Haram Ta Kai Hari Adamawa, Ana Fargabar Mutuwar Mutane 11
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Sokoto, Sun Kashe Mutane 7, Sun Yi Garkuwa Da 12

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Next Post
An Wallafa Littafin “Bayanai Kan Jerin Tunanin Tattalin Arziki Na Xi Jinping”

An Wallafa Littafin “Bayanai Kan Jerin Tunanin Tattalin Arziki Na Xi Jinping”

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.