ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Marubuta Suna Da Hadin Kai Da Kaunar Ci Gaban Junansu – Mugirat

by Bilkisu Tijjani
3 years ago
Mugirat

Daya daga cikin fasihan marubutan littafin hausa na yanar gizo MUGIRAT MUSA FANA, ta bayyana wa masu karatu abin da ya ja hankakinta har ta tsunduma cikin rubutu, ta kuma bayyana irin burukan da ta kudurce game da rubutu, ga dai tattaunawar tare da PRINCESS FATIMA ZARAH MAZADU Kamar haka:

Ya sunan hazikar?
Sunana Mugira Musa Fana

Masu karatu za su so su ji dan takaitaccen tarihinki.
Ni haifafiyar garin Kebbi ce, ina zaune a garin birnin kebbi, acikin garin birnin kebbi nayi karatuna tun daga firamare, sakandare, har zuwa jami’a, a taikace dai ni ‘yar Jihar kebbi ce kuma marubuciya.

ADVERTISEMENT

Me ya ja hankakinki har ki ka fara rubutu?
A taikace tun ina makarantar firamare nake karatun littafi, kuma har cikin zuciyata ina kaunar marubuta da sha’awar kasancewa daya daga cikinsu, kwatsam wata rana sai ubangiji ya hadani da wasu marubuta, na bayyana musu kudurina suka jajirce wurin bani goyon baya don ganin na cimma burina na zamowa marubuciya, Alal hakika marubuta suna da hadin kai tare da kaunar ci gaban junansu.

Kamar wanne bangare ki ka fi maida hankali a kai wajen rubutu?
Soyayya, Tausayi, Cin Amanah.

LABARAI MASU NASABA

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

EFCC Ta Kama Mutum 11 Masu Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba A Kwara

A cikin littattafan da ki ka rubuta ko akwai wadanda ki ka buga?
Gaskiya ba wanda na buga, amma ina sa ran bugawa nan gaba idan Ubangiji ya yarda kuma ya bani tsawon rai.

Wanne irin kalubale ki ka fuskanta game da fara rubutu?
Maganar gaskiya ban fuskanci wani kalubale a game da rubutana daga wurin iyaye, ‘yan uwa ko abokai ba, sun bani goyon baya tare da jin dadin kasancewata marubuciya. Saboda ko a cikin unguwarmu aka yi baki za su ganin wace ce marubuciya Mugirat Musa Fana, kuma ko a kauyenmu Fana suna matukar alfaharina da ni tare da nuna min kauna ta musamman.

Wane irin nasarori ki ka samu game da rubutu?
Alhamdulilahi ala kullin halin na samu nasarori da dama a rayuwata a sanadiyyar rubutu, saboda a yanzu da ka fadi sunana Mugirat Musa an sanni, kuma na san wasu a dalilin rubutu ana mutunci, na samu alkairori da dama a sanadiyyar rubutu.

Toh ya batun masu karanta littattafanki ko abokan rubutunki, shin kin taba fuskantar kalubale daga gare su ko kuwa?
A’a ban taba fuskantar kalubale ga masu karatu ba, illa kalubale daya shi ne rashin Sharhi.

Kamar da wanne lokaci ki ka fi jin dadin rubutu?
Ina jin dadin rubutu da safe da kuma dare, sune lokuttan yin rubutuna.

Wanne abu ne ya taba bata miki rai game da rubutu?
Maganar gaskiya babu wanda ya taba batamin rai game da rubutu, saboda ni abin da yake gabana kawai shi ne danuwata.

Ya ki ka dauki rubutu a wajenki?
Rubutu baiwa ce kuma abu ne mai matukar muhimmanci da daraja, wanda ba kowa bane Ubangiji ya bashi wannan baiwar.

Mene ne burinki game da rubutu?
Babban burina game da rubutu shi ne na zamo sananniyar marubuciya wanda kasar Nijeriya za ta yi alfahari da ita.

Bayan rubutu kina yin wata sana’ar ne?
Ina taba sana’ar sayar da Takalman roba.

Ya ki ke iya hada sana’arki da kuma rubutunki?
Ko wane akwai lokacin yinsa, sana’a da kuma Rubutu.

Shin kina da aure ko babu?
A’a ba ni da aure, amma na kusa, kwanan watan aurena 13/01/2024 da yardar Allah.

Me za ki ce da masu karanta littattafanki?
Ina yi wa dukkan makatanta littafaina fatan Alkhairi, ubangiji ya saka musu da mafificin alkhairi ya bar zumunci.

Ko kina da wadanda za ki gaisar?
Ina gaida yayuna abin alfaharina; Anti Raheenat M Abubakar, Anti Hadiza D Auta, Antu Naja’atu Ibrahim, Fiddausi Sani, da kuma Maman Afrah.

Mugirat
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

MASU ALAKA

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta
Adabi

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

May 31, 2026
Zambar Kudi: Kotu Ta Tasa Keyar Dillalin Gidaje Zuwa Gidan Kaso
Adabi

EFCC Ta Kama Mutum 11 Masu Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba A Kwara

February 6, 2026
CGI Babandede Mai Ritaya A Mizanin Kyawawan Halaye Da Kwazon Aiki
Adabi

CGI Babandede Mai Ritaya A Mizanin Kyawawan Halaye Da Kwazon Aiki

January 30, 2026
Next Post
Tsohon Shugaban Habasha: Ya Kamata A Yi Koyi Da Kasar Sin Da Mai Da Hankali Ga Bukatun Jama’a

Tsohon Shugaban Habasha: Ya Kamata A Yi Koyi Da Kasar Sin Da Mai Da Hankali Ga Bukatun Jama’a

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.