ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matasa 16 Masu Shirin Fara NYSC Sun Rasu A Mummunan Hatsarin Mota

by Abubakar Sulaiman
7 months ago
Matasa

Aƙalla matasa 16 ne daga cikin waɗanda suka kammala karatu a jami’ar ilimi ta Adeyemi (AFUED), dake jihar Ondo suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota mai muni yayin da suke kan hanyar zuwa sansanin horaswa na NYSC da ke jihar Gombe. Lamarin ya faru ne a safiyar Litinin, inda rahotanni suka tabbatar cewa mutum biyu kacal suka tsira, amma suna cikin mummunan yanayi a asibiti.

Shaidun gani da ido yayin hatsarin sun bayyana cewa motar haya ƙirar bas mai kujeru 18 ce ta yi taho-mu-gama a hatsarin, wanda ya janyo lalacewar motocin  tare da haddasa munanan raunuka ga waɗanda suka tsira. Jami’an ceto sun isa wurin cikin gaggawa, tare  da ɗaukar gawarwaki da miƙa wadanda suka jikkata zuwa asibiti mafi kusa domin kulawa ta gaggawa.

  • ’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu
  • Kamala Harris Za Ta Bayyana Mataimakin Takararta Kafin Shiga Zaben Amurka 

A halin yanzu, hukumar NYSC ba ta fitar da wata sanarwa ba kan abin da ya faru, yayin da Hukumar Kiyayeb Haɗurra ta ƙasa (FRSC) ta fara bincike don gano musabbabin haɗarin da ya jefa iyalai da al’ummar jami’ar cikin alhini. Lamarin ya sake cefa tambayoyi kan lafiyar hanyoyinmu da kuma yanayin lafiyar motocin hayar da ake amfani da su wajen jigilar mutane zuwa ko’ina cikin ƙasar.

ADVERTISEMENT

Jama’a da dama sun nuna damuwa a shafukan sada zumunta, inda malamai da ɗalibai da tsoffin ƴan NYSC ke kira ga gwamnati da hukumar NYSC su sake fasalin tsarin tura sabbin masu hidimar ƙasa, musamman wajen rage doguwar tafiya da ke jefa rayukan matasa cikin haɗari.

Wasu na ganin lokaci ya yi da za a kafa ƙa’idoji mafi tsauri kan motocin da ake haya da su don  jigilar sabbin masu yin hidimar ƙasa, tare da samar da ƙarin hanyar tafiya da tafi aminci.

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kano Sanusi II Ya Ce Tsauraran Sharuɗɗan Beli Ne Ke Jinkirta Sakin El-Rufai

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Matasa
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq
  • Abubakar Sulaiman
    Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

MASU ALAKA

CBN
Manyan Labarai

Sarkin Kano Sanusi II Ya Ce Tsauraran Sharuɗɗan Beli Ne Ke Jinkirta Sakin El-Rufai

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci
Manyan Labarai

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Limami Da Wasu Mutane 7 A Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gwande A Jihar Filato

June 18, 2026
Next Post
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Hada Karfi Tare Da Kasashe Masu Tasowa Wajen Kare Moriyar Bai Daya

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Hada Karfi Tare Da Kasashe Masu Tasowa Wajen Kare Moriyar Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Ce Shirinta Na Makamai Masu Linzami Ba Ya Cikin Tattaunawa Da Amurka

June 18, 2026
Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

June 18, 2026
CBN

Sarkin Kano Sanusi II Ya Ce Tsauraran Sharuɗɗan Beli Ne Ke Jinkirta Sakin El-Rufai

June 18, 2026
Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

June 18, 2026
Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

June 18, 2026
Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq

Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq

June 18, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

June 18, 2026
2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

June 18, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.