• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Matasan Afrika Na Ganin Kasar Sin A Matsayin Mai Bayar Da Gagarumar Gudunmuwa A Nahiyar

by Sulaiman and CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Matasan Afrika Na Ganin Kasar Sin A Matsayin Mai Bayar Da Gagarumar Gudunmuwa A Nahiyar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahoton gidauniyar Ichikowitz ta kasar Afrika ta kudu, ya nuna cewa, matasan Afrika na ganin kasar Sin a matsayin kasa mafi tasiri a nahiyar, inda take bayar da gudunmuwa wajen raya ababen more rayuwa da bayar da horo.

Rahoton nazari matasan Afrika na 2022, wanda aka gudanar a kasashen Afrika 19, aka kuma wallafa a ranar Litinin, ya nuna cewa, sama da rabin matasan nahiyar wato kaso 54, sun ce kasar Sin na yin gagarumin tasiri a kasashensu.

Kusan daukacin matasan kasashe 3 ne suka amince cewa kasar Sin ce mafi tasiri a Afrika, kasashen sun hada da Rwanda mai kaso 97, sai Malawi mai kaso 95 sai kuma Nijeriya dake da kaso 90.

Shugaban gidauniyar Ivor Ichikowitz, ya shaidawa Xinhua cewa, sakamakon rahoton ya nuna cewa, an amince da manufar kasar Sin ta kara zuba jari a nahiyar. Ya ce idan an saurari ikirarin Amurka da tarayyar Turai na cewa kasar Sin ba za ta amfanawa ci gaban Afrika ba, to matasan nahiyar sun bayyana akasin hakan.

Rahoton ya kuma nuna cewa, matasa na ganin kyakkyawan tasirin da kasar Sin ke yi wajen zuba jari da raya ababen more rayuwa.

Labarai Masu Nasaba

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Sin Ta Sanyawa Mataimakiyar Ministan Sufurin Kasar Lithuania Takunkumi

Sun kuma zabi kasar Sin a matsayin mai bayar da rance da tallafawa tattalin arziki da samar da damarmakin ayyukan yi. Matasan sun kara da cewa, kasar Sin na samar da damarmakin fitar da kayayyakin nahiyar, haka kuma tana samar da kayayyaki masu rahusa. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Atiku Ya Gana Da Gwamnonin PDP Kan Zabo Masa Mataimaki

Next Post

Yansanda A Jihar Borno Sun Kama Tsoho Mai Shekara 80 Da Laifin Yi Wa ‘Yar Shekara 11 Fyade

Related

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar
Daga Birnin Sin

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

7 hours ago
Sin Ta Sanyawa Mataimakiyar Ministan Sufurin Kasar Lithuania Takunkumi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sanyawa Mataimakiyar Ministan Sufurin Kasar Lithuania Takunkumi

9 hours ago
An Bude Bikin Fina-finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 Na Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 Na Birnin Beijing

10 hours ago
Kasar Sin Ta Mika Wasu Takardun Amincewa Da Yarjejeniyoyi Biyu Ga ILO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Mika Wasu Takardun Amincewa Da Yarjejeniyoyi Biyu Ga ILO

11 hours ago
Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak
Daga Birnin Sin

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

1 day ago
Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa
Daga Birnin Sin

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

1 day ago
Next Post
Yansanda A Jihar Borno Sun Kama Tsoho Mai Shekara 80 Da Laifin Yi Wa ‘Yar Shekara 11 Fyade

Yansanda A Jihar Borno Sun Kama Tsoho Mai Shekara 80 Da Laifin Yi Wa ‘Yar Shekara 11 Fyade

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.