ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama Mutane 96 Da Ake Zargi Da Aikata Laifuka A Kano

by Sadiq
3 years ago
Kano

Rundunar ‘yansandan Jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 96 da ake zargi da aikata laifuka a sassa daban-daban na jihar.

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Mista Mohammed Usaini-Gumel, ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai ranar Laraba a Kano.

  • Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Biya Bashin Shari’a N226bn, $556.8m, £98.5m
  • LEADERSHIP Da CMG Sun Karfafa Dangantakar Aiki A Tsakaninsu

Usaini-Gumel ya ce an kama wadanda ake zargin ne da nufin samar da sauyi a jihar.

ADVERTISEMENT

Ya ce wadanda aka kama sun hada da mutum 52 da ake zargi da laifin fashin waya da wasu miyagun kwayoyi guda shida da dillalai da kuma wasu 38 da ake zargi da satar mutane, fashi da makami, daba da kuma sata.

Kwamishinan ya ce abubuwan da aka kwato daga hannun wadanda ake zargin sun hada da wayoyin hannu 71, makamai 150 irin su bindigogi uku da aka kera a cikin gida, da wasu muggan makamai na kisa da dai sauransu.

LABARAI MASU NASABA

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

Ya ce an kuma kwato kwali 20 na kodin, buhu 45 na tabar wiwi 303 daga hannun wadanda ake zargin.

Ya ce rundunar ta bullo da tsauraran matakan tsaro, domin tabbatar da kamawa da gurfanar da duk wani mutum ko gungun mutane da ke kawo cikas ga zaman lafiya a tsakanin mazauna jihar.

Ya kuma kara da cewa, “Mun kara zage damtse wajen gudanar da aikin ‘yansanda da sauran ayyukan da suka dace tare da hadin gwiwar gudanar da ayyukan leken asiri, sintiri ba dare ba rana, hada kai da sojoji da sauran jami’an tsaro ‘yan uwa,” in ji shi.

Ya kuma yaba wa al’ummar jihar bisa addu’o’i da goyon baya da kuma karfafa musu gwiwa, ya kuma yi a kira gare su da su kara kaimi kuma su kasance masu bin doka da oda da kuma kula da harkokin tsaro a kowane lokaci.

“Lambobin tuntubar mu na gaggawa su ne kamar haka: 08032419754, 08123821575 da kuma 09029292926,” in ji Usaini-Gumel.

MASU ALAKA

Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.