• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama Mutane 96 Da Ake Zargi Da Aikata Laifuka A Kano

by Sadiq
1 week ago
in Manyan Labarai
0
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 96 da ake zargi da aikata laifuka a sassa daban-daban na jihar.

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Mista Mohammed Usaini-Gumel, ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai ranar Laraba a Kano.

  • Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Biya Bashin Shari’a N226bn, $556.8m, £98.5m
  • LEADERSHIP Da CMG Sun Karfafa Dangantakar Aiki A Tsakaninsu

Usaini-Gumel ya ce an kama wadanda ake zargin ne da nufin samar da sauyi a jihar.

Ya ce wadanda aka kama sun hada da mutum 52 da ake zargi da laifin fashin waya da wasu miyagun kwayoyi guda shida da dillalai da kuma wasu 38 da ake zargi da satar mutane, fashi da makami, daba da kuma sata.

Kwamishinan ya ce abubuwan da aka kwato daga hannun wadanda ake zargin sun hada da wayoyin hannu 71, makamai 150 irin su bindigogi uku da aka kera a cikin gida, da wasu muggan makamai na kisa da dai sauransu.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

Ya ce an kuma kwato kwali 20 na kodin, buhu 45 na tabar wiwi 303 daga hannun wadanda ake zargin.

Ya ce rundunar ta bullo da tsauraran matakan tsaro, domin tabbatar da kamawa da gurfanar da duk wani mutum ko gungun mutane da ke kawo cikas ga zaman lafiya a tsakanin mazauna jihar.

Ya kuma kara da cewa, “Mun kara zage damtse wajen gudanar da aikin ‘yansanda da sauran ayyukan da suka dace tare da hadin gwiwar gudanar da ayyukan leken asiri, sintiri ba dare ba rana, hada kai da sojoji da sauran jami’an tsaro ‘yan uwa,” in ji shi.

Ya kuma yaba wa al’ummar jihar bisa addu’o’i da goyon baya da kuma karfafa musu gwiwa, ya kuma yi a kira gare su da su kara kaimi kuma su kasance masu bin doka da oda da kuma kula da harkokin tsaro a kowane lokaci.

“Lambobin tuntubar mu na gaggawa su ne kamar haka: 08032419754, 08123821575 da kuma 09029292926,” in ji Usaini-Gumel.

Tags: 'YansandaBincikekanoMasu Laifi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Biya Bashin Shari’a N226bn, $556.8m, £98.5m

Next Post

Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

Related

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

15 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

17 hours ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

18 hours ago
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Shiga Wata Ganawa Da Gwamnonin Jam’iyyar APC A Abuja

21 hours ago
Cire Tallafin Man Fetur Ba Nan Take Zai Fara Aiki Ba, Sai Karshen Watan Yuni – Tinubu 
Manyan Labarai

Shugaban Nijeriya Na 16: Jan Aikin Da Ke Gaban Jagaban

1 day ago
Majalisar Dokokin Filato Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli
Manyan Labarai

Majalisar Dokokin Filato Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

2 days ago
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.