• Leadership Hausa
Monday, December 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Kusa Yin Aure Nan Da Dan Lokaci Kadan — Rahama Sadau

by Rabilu Sanusi Bena
3 months ago
in Nishadi
0
Na Kusa Yin Aure Nan Da Dan Lokaci Kadan — Rahama Sadau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shahararriyar ‘yar masana’antar fina-finan Hausa ta Kannywood Rahama Sadau a wata hira da ta yi da kafar TRT Afirka Hausa.

Ta bayyana cewar nan bada jimawa ba zata samu miji mai kaunarta domin ta samu ita ma ta shiga daga ciki kamar yada sauran kawayenta suka yi.

  • Mu Rika Inganta Fina-Finanmu Na Hausa Su Zamo Masu Ma’ana – Talle Mai Fata
  • Ziyarar LEADERSHIP Hausa A Hubbaren Degel Ta Mahaifin Shehu Usman Danfodiyo

Sadau da take amsa tambayoyi ta bayyana cewar tana mamakin yada idan ta yi wasu abubuwa sai taga mutane sunyi caa a kanta.

Bayan kuma akwai wadanda suke yin fiye da abinda take yi amma baka jin ana magana akan su.

Sannan kuma ta kara da cewar a rayuwa bai zama dole a ce duk wani abinda mutum ya yi ya burge kowa ba, kowa da abinda yake burge shi.

Labarai Masu Nasaba

Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

Tags: AureFina-finan HausaHausaKannywoodRahama Sadau
ShareTweetSendShare
Previous Post

Paul Pogba Na Fuskantar Dakatarwa Bayan Samunsa Da Laifin Shan Kwayoyi

Next Post

Miyetti Allah Ta Bukaci Gwamnati Ta Tallafawa Makiyaya Da Kayan Abinci

Related

Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe
Nishadi

Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

2 days ago
Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar
Nishadi

Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

2 days ago
Na Yafe Wa Aminu S Bono Duka Kudaden Da Nake Bin Sa -Murja Kunya
Nishadi

Na Yafe Wa Aminu S Bono Duka Kudaden Da Nake Bin Sa -Murja Kunya

1 week ago
Ban Yi Da Na Sanin Kalaman Da Na Furta Game Da Masana’antar Kannywood Ba -Amdaz
Nishadi

Ban Yi Da Na Sanin Kalaman Da Na Furta Game Da Masana’antar Kannywood Ba -Amdaz

1 week ago
‘Mutuwar Aminu S. Bono Ta Girgiza Kannywood’
Nishadi

‘Mutuwar Aminu S. Bono Ta Girgiza Kannywood’

1 week ago
Rashin Amsa Gayyata Ya Sa Muka Dakatar Da Khadija Mai Numfashi —Abba El Mustapha
Nishadi

Rashin Amsa Gayyata Ya Sa Muka Dakatar Da Khadija Mai Numfashi —Abba El Mustapha

1 week ago
Next Post
Miyetti Allah Ta Bukaci Gwamnati Ta Tallafawa Makiyaya Da Kayan Abinci

Miyetti Allah Ta Bukaci Gwamnati Ta Tallafawa Makiyaya Da Kayan Abinci

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

December 4, 2023
Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

December 4, 2023
Abin Da Ya Haddasa Gobara A Gidan Rediyo Nijeriya Kaduna – ‘Yan Kwana-kwana

Abin Da Ya Haddasa Gobara A Gidan Rediyo Nijeriya Kaduna – ‘Yan Kwana-kwana

December 4, 2023
Atiku Ya Musanta Amfana Da Maido Da Lasisin Kamfanin Intels Da Gwamnati Ta Yi

Atiku Ya Musanta Amfana Da Maido Da Lasisin Kamfanin Intels Da Gwamnati Ta Yi

December 4, 2023
Yadda Na Hana ‘Yan Boko Haram Mayar Da Jihar Neja Hedikwatarsu – Tsohon Gwamnan Jihar 

Yadda Na Hana ‘Yan Boko Haram Mayar Da Jihar Neja Hedikwatarsu – Tsohon Gwamnan Jihar 

December 4, 2023
Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 

Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 

December 3, 2023
Shahararren Masanin Kasar Sin: Rasuwar Kissinger Ta Karfafa Gwiwar Bude Sabon Babi Ga Alakar Kasa Da Kasa

Shahararren Masanin Kasar Sin: Rasuwar Kissinger Ta Karfafa Gwiwar Bude Sabon Babi Ga Alakar Kasa Da Kasa

December 3, 2023
Yadda Matakin Raya Kauyuka Da Sin Ta Dauka Ke Taimakawa Kawar Da Talauci Da Ma Yayata Aladun Kasar

Yadda Matakin Raya Kauyuka Da Sin Ta Dauka Ke Taimakawa Kawar Da Talauci Da Ma Yayata Aladun Kasar

December 3, 2023
Manchester City Ta Koma Ta Uku A Teburin Firimiya Bayan Buga Canjaras Da Tottenham

Manchester City Ta Koma Ta Uku A Teburin Firimiya Bayan Buga Canjaras Da Tottenham

December 3, 2023
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Koli Kan Sauyin Yanayi Tsakanin Shugabannin Kasashen G77 Da Kasar Sin

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Koli Kan Sauyin Yanayi Tsakanin Shugabannin Kasashen G77 Da Kasar Sin

December 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.