ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NFF Na Duba Yiwuwar Soke Wasan Sada Zumunci Da Kasar Iran

by Abba Ibrahim Wada
4 months ago
NFF

Hukumar kwallon kafa ta Nijeriya ta ce tana sa ido sosai kan rikicin da ke kara tabarbarewa tsakanin kasashen Iran, Amurka da Israila, yayin da rashin tabbas ke karuwa game da shirye-shiryen wasannin sada zumunta na kasa da kasa da tawagar kwallon kafa ta Nijeriya da takwararta ta kasar Iran, in ji wani rahoton da jaridar PUNCH Sports Edtra ta ruwaito.

Tun da farko an shirya Nijeriya za ta shiga gasar hadaka ta kasashe hudu da za a buga a Amman, inda Super Eagles za ta fafata da Iran a ranar 27 ga watan Maris kafin ta hadu da tawagar kwallon kafa ta Jordan mai masaukin baki a ranar 31 ga watan na Maris.

  • Za a Gudanar Da Tattaunawa Kan Batun Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka a Faransa Daga Ranar 14 Zuwa 17 Ga Watan Maris
  • Duniya Ta Shaida Kokarin Sin Bisa Shirin Ci Gaban Tattalin Arziki Da Zamantakewar Al’Umma Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15

Hakazalika kuma ana sa ran tawagar kwallon kafa ta Costa Rica na cikin kasashen da za su buga karamar gasar, duk da haka an jefa shakku kan shirin bayan da Iran ta janye daga gasar a daidai lokacin da rikicin siyasa da na soja ke karuwa a Gabas ta Tsakiya, dan jaridar ESPN Colin Udoh ya ruwaito a karshen mako cewa masu shirya gasar suna binciken yiwuwar mayar da wasannin daga Gabas ta Tsakiya zuwa Turai saboda dalilai na tsaro.

ADVERTISEMENT

Da yake magana da PUNCH Sports Edtra, daraktan sadarwa na NFF Ademola Olajire ya ce ana ci gaba da tattaunawa yayin da hukumomi ke ci gaba da sa ido kan lamarin, lokacin da aka tambaye su ko akwai wata kasa ta Turai da ake ganin za a iya mayar da gasar zuwa can, Olajire ya ce alhakin hakan yana kan masu shirya gasar.

Rikicin ya karu ne bayan da Amurka da Isra’ila suka kaddamar da wani hari na hadin gwiwa akan Iran a ranar 28 ga Fabrairu, wanda ya haifar da daukar fansa a duk fadin yankin, kasashe da dama tun daga lokacin sun fuskanci hare-haren makamai masu linzami da jiragen sama marasa matuka, wanda ya tilasta rufe sararin samaniya da kuma haifar da fargabar tsaro da suka fara shafar ayyukan wasanni.

LABARAI MASU NASABA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

Sakamakon janyewar Iran, shirin da aka yi na kasashen hudu tun da farko ba shi da tabbas, masu shirya gasar suna tunanin shirya wani wasa na sada zumunci tsakanin Nijeriya da Jordan a wani wuri mai tsaro a nahiyar Turai idan gasar ba za ta ci gaba kamar yadda aka tsara ba.

Shugaban hukumar kwallon kafa ta Nijeriya Ibrahim Gusau ya nuna cewa hukumar har yanzu tana da lokaci domin tantance matakin da za a dauka, buga akalla wasa daya na sada zumunci a lokacin a watan Maris ya kasance babban abin da Super Eagles ke sa ido a kai, yayin da zakarun na gasar cin kofin Afirka sau uku ke ci gaba da kokarin ganin sun farfado ta tawagar.

NFF
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

MASU ALAKA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Wasanni

Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu

July 11, 2026
Next Post
Shawarar GGI Ta Sin Na Ingiza Daidaito Ga Duniya Mai Fama Da Tangal-Tangal

Shawarar GGI Ta Sin Na Ingiza Daidaito Ga Duniya Mai Fama Da Tangal-Tangal

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.