ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Karɓi Bashin Dala Biliyan 1.5 Daga Bankin Duniya Bayan Cire Tallafin Mai

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Nijeriya

Bankin Duniya ta mika dala biliyan 1.5 a matsayin rancen waje ga Nijeriya a cikin yunkurin gwamnatin tarayya na aiwatar da cire tallafin man fetur da kuma yin kwaskwarima ga dokar haraji.

Wannan na kunshe ne a bayanin rancen da Bankin Duniyar ya fitar a baya-bayan nan.

Rancen wanda zai taimaka wajen farfado da tattalin arziki da aiwatar da manufofin kyautata harkokin kudi a cikin watanni shida.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Fintiri Ya Nada Sabbin Sarakuna 7 A Jihar Adamawa
  • Bayan Cire Tallafin Mai Da Gyaran Dokar Haraji, Bankin Duniya Ya Danƙa Wa Nijeriya Bashi

Bayanin bankin ya nuna cewa an amince da bashin ne a ranar 3 ga watan Yunin 2024, kuma an sake kason farko na dala miliyan 750 a ranar 2 ga watan Yulin 2024, yayin da kuma aka turo wa Nijeriya sauran kudin a watan Disamba.

Kudin na dala biliyan 1.5 an bai wa Nijeriya da tsarin biya a lokuta daban-daban da nufin taimakawa wajen gudanar da ayyukan da za su farfado da tattalin arziki.

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Rancen farko na dala miliyan 750 da aka samu daga kungiyar ci gaban kasa da kasa na da tsawon shekaru 12 domin a biya. Yayin da kuma rance na biyun wato na dala miliyan 750 shi kuma za a biya shi a cikin shekaru 24 masu zuwa.

A cewar Bankin Duniyan, rancen da ta bai wa Nijeriya za ta taimaka wajen aiwatar da manufofin da za su kai ga farfadowa daga cire tallafin mai da daidaita musayar canjin kudi da kuma manufofin haraji.

Idan za a tuna dai a watan Oktoban 2024, gwamnatin tarayya ta mika kudirin gyara dokar haraji ga majalisar dokoki na kasa domin neman amincewa, wanda dokar ta janyo cece-kuce a tsakanin ‘yan Nijeriya, musamman shugabannin Arewa da suke zargin dokar ka iya janyo musu nakasu.

“An kuma aiwatar da garambawul don daidaita kasuwar man fetur gabaki daya, tare da tabbatar da cewa an kayyade farashin kayayyaki bisa yanayin kasuwa da bude fannin gasa. Hukumomin suna bin diddigin alkawarin da suka yi na dakatar da kasafin kudi tare da dogaro da daidaitattun kayan bashi don samar da givin.”

A halin da ake ciki, a cikin watannin da suka gabata, tsarin tagwayen manufofin gwamnati na cire da tallafin man fetur da hadewar musayar kudade ya jawo yabo, yayin da wasu kuma suka yi ta yir da su.

Musamman, a karkashin manufofin, farashin man fetur ya karu sau biyar, kuma farashin canji ya karu, wanda ya janyo tsadar rayuwa ga yawancin ‘yan Nijeriya.

Ko da yake gwamnatin tarayya ta vullo da hanyoyin yayyafa ruwa ga matsalar, kamar bayar da naira 25,000 ga gidaje, wanda gidaje miliyan biyu suka amfana, aiwatar da shirin amfani da motoci masu amfani da iskar gas, wanda shi ne mafi arha a kan mai don rage tasirin cire tallafin mai.

Lamarin ya janyo har tasirin hauhawar farashin kayan abinci, ya haura zuwa kashi 34.60 da kashi 39.93, bi da bi.

Nijeriya
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    ATBU Ta Janye Filin Ginin Masallaci Da Ta Bai wa TIMSAN, Ta Amince Kowa Ya Yi Addininsa Yadda Ya Fahimta
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu

MASU ALAKA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe
Manyan Labarai

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
Manyan Labarai

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu
Manyan Labarai

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
Next Post
ACF Ta Nemi Rundunar Soji Ta Sake Dabarun Yakinta, Bayan Luguden Wutar Silame

ACF Ta Nemi Rundunar Soji Ta Sake Dabarun Yakinta, Bayan Luguden Wutar Silame

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.