• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Reshen Ribas Ta Kafa Kwamitin Bunkasa Walwalar Jami’ai

by yahuzajere
2 months ago
in Kananan Labarai
0
NIS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sakamakon damar da Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), CGI Idris Isah Jere ya bayar na kara kwazon ma’aikata ta hanyar bunkasa walwala, hukumar reshen Jihar Ribas ta kafa kwamitin mutum biyar da zai tsara yadda za a inganta walwalar jami’ai ta hanyar gamayya ko alaka da wasu kawayen hukumar.

  • Zaben 2023 Ya Nuna Dimokuradiyyar Nijeriya Ta Bunkasa -Buhari

 

Kawayen da ake sa ran duba yiwuwar alakar da su sun kunshi masu aiki a bangaren kiwon lafiya, koyar da tsarin gudanar da rayuwa mai inganci ta fuskar samar da abinci da sauran kayan masarufi masu rahusa domin bunkasa walwalar jami’ai manya da kanana da ke aiki a karkashin reshen hukumar na Jihar Ribas.

Sanarwar da sashen hulda da jama’a na NIS reshen jihar ya fitar, ta bayyana cewa domin tabbatar da an yi tsari mai kyau da za a tabbatar da gaskiya da rikon amana saboda jami’an su samu kyakkyawar kulawa, kai-tsaye kwamitin za iyi aiki da masu kawo kayan masarufin da ake bukata.

Reshen hukumar ta NIS na Jihar Ribas ya yaba wa CGI Idris Isah Jere bisa kyakkyawan tsarinsa na shugabanci wanda ya dauki sha’anin bunkasa walwalar jami’ai da matukar muhimmanci.

Labarai Masu Nasaba

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Da Putin Sun Amince Su Zurfafa Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Next Post

Zaben 2023: Atiku Da Obi Sun Shigar Da Kara Ta Kalubalantar Nasarar Tinubu

Related

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje
Labarai

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

7 days ago
Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya
Labarai

Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya

2 weeks ago
Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 
Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 

3 weeks ago
Shugaban NIS Ya Nemi Birtaniya Ta Rika Mutunta Bakin Hauren Nijeriya
Kananan Labarai

Shugaban NIS Ya Nemi Birtaniya Ta Rika Mutunta Bakin Hauren Nijeriya

3 weeks ago
Hukumar KTSTA Ta Ƙaddamar Da Sabbin Motocin Sufuri A Katsina
Labarai

Hukumar KTSTA Ta Ƙaddamar Da Sabbin Motocin Sufuri A Katsina

2 months ago
An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina
Kananan Labarai

An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina

2 months ago
Next Post
Zaben 2023: Atiku Da Obi Sun Shigar Da Kara Ta Kalubalantar Nasarar Tinubu

Zaben 2023: Atiku Da Obi Sun Shigar Da Kara Ta Kalubalantar Nasarar Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

May 28, 2023
Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.