• Leadership Hausa
Monday, December 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

by Muhammad
2 months ago
in Labarai
0
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

Jam’iyyar NNPP ta yi watsi da hukuncin kotun sauraren zaben gwamnan Kano, ta ce wannan abin dariya ne a ce an tsige dan takararta, gwamna Abba Yusuf, wanda nasararsa ta fito fili.

A cikin wata sanarwa da shugaban Jam’iyyar na kasa, Kawu Ali, ya fitar, ya ce NNPP ta samu bata yarda da yadda kotun ta yanke hukuncin a shari’ar zaben gwamnan Kano ba, inda ta kira hukuncin da rashin adalci.

  • DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Kori Gwamna Abba Gida-Gida Ta Tabbatar Da Nasarar Gawuna
  • An Sanya Dokar Hana Fita Ta Tsawon Sa’o’i 24 A Jihar Kano

Jam’iyyar NNPP ta ce, za ta daukaka kara kan hukuncin kotun, kazalika shugaban ya yi kira ga mambobin kungiyar da magoya bayansu da su kwantar da hankalinsu yana mai cewa hukuncin ba zai tsaya anan ba.

A wata tattaunawa ta wayar tarho da Odita na kasa kuma mukaddashin sakataren yada labarai na kasa, Oladipo Johnson, ya ce jam’iyyar har yanzu ba ta karanta hukuncin ba kuma kotu ba ta da dalilin tsige gwamnan nasu.

Tags: Abba Gida-gidaGawunakanoKotuNasiru Yusuf GawunaNNPP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Han Zheng: Sin Na Fatan Hada Gwiwa Da Sauran Sassa Wajen Ingiza Shawarar Bunkasa Duniya

Next Post

Ganduje Ya Magantu Kan Nasarar Jam’iyyar APC A Kano, Ya Ce Gawuna Zai Zo Wa Kano Da Alheri

Related

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista
Labarai

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

31 mins ago
Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023
Labarai

Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

2 hours ago
Abin Da Ya Haddasa Gobara A Gidan Rediyo Nijeriya Kaduna – ‘Yan Kwana-kwana
Labarai

Abin Da Ya Haddasa Gobara A Gidan Rediyo Nijeriya Kaduna – ‘Yan Kwana-kwana

3 hours ago
Atiku Ya Musanta Amfana Da Maido Da Lasisin Kamfanin Intels Da Gwamnati Ta Yi
Labarai

Atiku Ya Musanta Amfana Da Maido Da Lasisin Kamfanin Intels Da Gwamnati Ta Yi

5 hours ago
Yadda Na Hana ‘Yan Boko Haram Mayar Da Jihar Neja Hedikwatarsu – Tsohon Gwamnan Jihar 
Labarai

Yadda Na Hana ‘Yan Boko Haram Mayar Da Jihar Neja Hedikwatarsu – Tsohon Gwamnan Jihar 

6 hours ago
Kotun Daukaka Kara Ta Dage Sauraren Shari’ar Fintiri Da Binani
Labarai

Fintiri Da Binani: Kotun Daukaka Kara Za Ta Yanke Hukunci Ranar Talata

18 hours ago
Next Post
Shugabanni Sun Bukaci Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Kan Zargin Yi wa Jam’iyyarsu Zagon Kasa

Ganduje Ya Magantu Kan Nasarar Jam'iyyar APC A Kano, Ya Ce Gawuna Zai Zo Wa Kano Da Alheri

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

December 4, 2023
Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

Neman Bisa: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

December 4, 2023
Abin Da Ya Haddasa Gobara A Gidan Rediyo Nijeriya Kaduna – ‘Yan Kwana-kwana

Abin Da Ya Haddasa Gobara A Gidan Rediyo Nijeriya Kaduna – ‘Yan Kwana-kwana

December 4, 2023
Atiku Ya Musanta Amfana Da Maido Da Lasisin Kamfanin Intels Da Gwamnati Ta Yi

Atiku Ya Musanta Amfana Da Maido Da Lasisin Kamfanin Intels Da Gwamnati Ta Yi

December 4, 2023
Yadda Na Hana ‘Yan Boko Haram Mayar Da Jihar Neja Hedikwatarsu – Tsohon Gwamnan Jihar 

Yadda Na Hana ‘Yan Boko Haram Mayar Da Jihar Neja Hedikwatarsu – Tsohon Gwamnan Jihar 

December 4, 2023
Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 

Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 

December 3, 2023
Shahararren Masanin Kasar Sin: Rasuwar Kissinger Ta Karfafa Gwiwar Bude Sabon Babi Ga Alakar Kasa Da Kasa

Shahararren Masanin Kasar Sin: Rasuwar Kissinger Ta Karfafa Gwiwar Bude Sabon Babi Ga Alakar Kasa Da Kasa

December 3, 2023
Yadda Matakin Raya Kauyuka Da Sin Ta Dauka Ke Taimakawa Kawar Da Talauci Da Ma Yayata Aladun Kasar

Yadda Matakin Raya Kauyuka Da Sin Ta Dauka Ke Taimakawa Kawar Da Talauci Da Ma Yayata Aladun Kasar

December 3, 2023
Manchester City Ta Koma Ta Uku A Teburin Firimiya Bayan Buga Canjaras Da Tottenham

Manchester City Ta Koma Ta Uku A Teburin Firimiya Bayan Buga Canjaras Da Tottenham

December 3, 2023
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Koli Kan Sauyin Yanayi Tsakanin Shugabannin Kasashen G77 Da Kasar Sin

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Koli Kan Sauyin Yanayi Tsakanin Shugabannin Kasashen G77 Da Kasar Sin

December 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.