ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Shugabanni Na Kwarai Ke Kara Rura Matsalolin Arewa – Ibrahim Galadanci

by Khalid Idris Doya
4 years ago
Shugabanni

Shugaban Gamayyar Kungiyoyin Matasan Arewa mazauna Jihar Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Galadanci, ya bayyana cewar, rashin shugabanni na kwarai da ake fama da shi a Nijeriya na daga cikin manyan matsalolin da suke janyo koma baya ga Arewa.

Ya ce, hatta matsalolin tsaron da ake ta fama da su, rashin adilan shugabanni ne ke kara janyo matsalar, sai ya bukaci ‘yan Nijeriya musamman ‘yan Arewa da su yi amfani da lokacin zaben 2023 wajen zaban Shugabanni na kwarai da za su iya kyautata rayuwar al’umma.

  • Buhari Ya Jinjina Wa Portugal Kan Samar Da Tsaro A Afrika

“Wannan matsalar sakacin shugabanni ne domin ba mu da Shugabanni wadanda suke kokarin kare ‘yancin ‘yan Arewa ma baki daya, domin da muna da su da wadannan abubuwan ba za su ci gaba da faruwa ba don iyaka yankin arewa ake wannan abun.

ADVERTISEMENT

“Dan arewa ba shi da ‘yancin zuwa gona ko kasuwa ko hawa hanya, yanzu ka duba tafiya a hanyar Kaduna zuwa Abuja wani tashin hankali ne. Sokoto, Katsina da sauran jihohinmu na arewa ba mu da nutsuwa, wanda gwamnati tana gani ta san halin da ake ciki. Kuma duk Jami’an tsaron nan manya-manyansu ‘yan Arewa ne, hatta shi kansa shugaban kasa dan arewa ne amma duk matsalolin nan a kan arewa ya tsaya.”

Galadanci ya ce, matsalolin tsaro sun haifar da talauci da yunwa a tsakanin jama’a, “Mafita shi ne ‘yan arewa su tsaya su kwaci ‘yancin kansu. PDP ta yi Mulki mun gani, APC ta yi mun gani, yanzu ‘yan Nijeriya su ne za su yi wa kansu zabi wanda za su samu mafita a wannan lokacin.”

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

Ya ce tabbas Nijeriya babu shugabanni nagari, “abun kunya yara da suke karatu a jami’o’i yau watansu nawa a gida? Ba wanda ya fito ya yi magana domin ‘ya’yan shugabannin ba a Nijeriya suke karatu ba.”

“Kullum fa dan arewa shine aka bari cikin damuwa, ka bar Arewa ka zo sana’a a Kudu ma a kama ka a kai ka kurkuku ba ka yi laifi ba, ba wani abu ba wanda zai bi kadin ka. Muna zaune ne kawai zaman dole ba yadda za mu yi.” In ji shi.

  • https://en.m.wikipedia.org/wiki/Arewa

Ya yi kira ga ‘yan arewa su tabbatar da shugabanni nagari kadai ne suka zaba a 2023 domin fita daga wannan kangi.

Shugabanni
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi
Manyan Labarai

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Next Post
Abubuwan Da Aka Halatta Da Wadanda Aka Haramta Ga Mahajjaci (II)

Darussa Daga Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.