ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sace Dalibai 42:Shugabannin Uba Askira Sun Ce Hakurinsu Ya Kare

by Rabi'u Ali Indabawa
3 weeks ago
Dalibai

Jiya ne masu ruwa da tsaki a karamar Hukumar Askira-Uba ta Jihar Borno suka ce lamarin hakuri ya fara kare masu saboda rashin daukar wani kwakkwaran matakin da gwamnati ta yi dangane da irin halin da ‘ya’yansu 42 suke ciki, wadanda aka dauka da kuma garkuwa da su daga makarantun Firamare da karamar Sakandare ta Mussa a mako uku da suka wuce.

Da yake jawabi a taron madadin masu ruwa da tsakin a Maiduguri, mataimakin Shugaban majalisar Jihar Borno, Borno State House of Assembly, Honorabul. Abdullahi Musa Askira, ya ce sun yi hakuri na wani lokaci a mako uku da suka gabata, saboda muna sa ran gwamnati tare da jami’an tsaro suna yin duk wani abinda ya kamata a daidai karfinsu da iyawarsu, su samu damar kubutar masu da ‘ya’yansu.

Mai magana a madadin mutanen da abinb shafa yace mako uku wasu kwanaki ne masu matukar wahala ga yara wadanda suke daga shekara 2 zuwa 16 ya kasance ana tsare da su a wani wuri, sun yi nisa da itrin karewa da kulawar da iyayensu za su yi masu.

ADVERTISEMENT

Honorabul. Askira ya ce yayin da suka ji dadin tawagar da ta ziyarce a arkashin jagorancin Kwamishinan ilimi Injiniya,. Lawan Wakilbe da aka aika zuwa Mussa bayan ziyarar jajantawa da Gwamna Babagana Zulum da ya kai ma Sarkin Uba da su Iyayen yaran daga wannan ne suke kira da da hukumomin da abin ya shafa su kara kaimi kan irin kokarin da suke yi na amfani da duk abubuwan da suka kamata, ba tare wani bata lokaci ba a samu damar dawo masu da ‘ya’yansu da aka yi garkuwa da su , domin kuwa duk wata awa daya da aka yi a gaban ‘yan ta’adda ba karamin tashin hankali ba ne.

Don haka ya yi kira da kara lamurran tsaro mai karfi saboda ita karamar hukumar Askira-Uba ta na da hada iya da babban dajin nan da ake tsoro kwarai da gaske da ake kira  dajin Sambisa wanda ya ke tada hankalin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

“Ganin irinhalin da ake ciki ne ya sa suka yi kira da a kara maganar lamarin tsaro mai karfi ganin yadda wiurin yake da wadanda suke makwabtaka da su ya ce sun yi kira da a kafa ba tare da bata lokaci ba ta samar da tsaro mai karfi ba tare nisa da makarantu ba,  da kafa wasu bangarori masu kawo kariya domin dakile duk wani kai harin da za ayi, sai kuma samar da motocin da za su rika kai gwauro da mari domin taimakawa wajen karshen ‘yanta’adda su yi ma ko has;war zuwa Uba- Askira kamar yadda ya bayyana,”.

Askira-Uba tana da makarantun Firamare 101, makarantun Sakandare 13 da kuma kananan makarantu 24 na Jeka ka dawo jun suna matukara bada kariya ta musamman.

“’Mun yi kira da ‘yan’uwa da Iyaye na yaran da aka yi garkjuwa da su da su ci gaba da yin hakuri. Mun san irin halin da ku ke ciki, kalmomin magana ba za su iya makau maganin abin ba, amma muna tabbatar maku da cewa gwamnatocin tarayya da Jiha suna yin duk abinda ya kamata domin tabbatar da yaranku sun dawo gida lafiya.

“Kada ku fidda tsmmanin sake saduwa da yaran ku,  kar ku bari wannan abinda ya faru ku bari a maida wahalar da yaran ku suke fama da ita a can a maida ta siyasa saboda wasu kawai na son su amfana da yadda lamarin yake.

“Muna kira da wadanda suka yi wannan abin cewar su yaran da suka dauka, ba Sojoji bane ko ‘yan siyasa. Sune fatan nagarin Jihar Borno da Nijeriya. Muna kira ku ku ji tsoron Allah don Allah ku sake su ba tare da bada wasu sharudda ba. Bai kamata ayi amfani da yara ba amatsayin wadanda za ayi amfani da su saboda kudin fansa ba,”.

Dalibai
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Sarkin Zazzau Ya Umarci A Soke Wasu Al’adu Da Ke Kawo Wa Aure Cikas

MASU ALAKA

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara
Labarai

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi
Labarai

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
Next Post
Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

July 6, 2026
Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.