ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sace Dalibai 42:Shugabannin Uba Askira Sun Ce Hakurinsu Ya Kare

by Rabi'u Ali Indabawa
18 seconds ago
Dalibai

Jiya ne masu ruwa da tsaki a karamar Hukumar Askira-Uba ta Jihar Borno suka ce lamarin hakuri ya fara kare masu saboda rashin daukar wani kwakkwaran matakin da gwamnati ta yi dangane da irin halin da ‘ya’yansu 42 suke ciki, wadanda aka dauka da kuma garkuwa da su daga makarantun Firamare da karamar Sakandare ta Mussa a mako uku da suka wuce.

Da yake jawabi a taron madadin masu ruwa da tsakin a Maiduguri, mataimakin Shugaban majalisar Jihar Borno, Borno State House of Assembly, Honorabul. Abdullahi Musa Askira, ya ce sun yi hakuri na wani lokaci a mako uku da suka gabata, saboda muna sa ran gwamnati tare da jami’an tsaro suna yin duk wani abinda ya kamata a daidai karfinsu da iyawarsu, su samu damar kubutar masu da ‘ya’yansu.

Mai magana a madadin mutanen da abinb shafa yace mako uku wasu kwanaki ne masu matukar wahala ga yara wadanda suke daga shekara 2 zuwa 16 ya kasance ana tsare da su a wani wuri, sun yi nisa da itrin karewa da kulawar da iyayensu za su yi masu.

ADVERTISEMENT

Honorabul. Askira ya ce yayin da suka ji dadin tawagar da ta ziyarce a arkashin jagorancin Kwamishinan ilimi Injiniya,. Lawan Wakilbe da aka aika zuwa Mussa bayan ziyarar jajantawa da Gwamna Babagana Zulum da ya kai ma Sarkin Uba da su Iyayen yaran daga wannan ne suke kira da da hukumomin da abin ya shafa su kara kaimi kan irin kokarin da suke yi na amfani da duk abubuwan da suka kamata, ba tare wani bata lokaci ba a samu damar dawo masu da ‘ya’yansu da aka yi garkuwa da su , domin kuwa duk wata awa daya da aka yi a gaban ‘yan ta’adda ba karamin tashin hankali ba ne.

Don haka ya yi kira da kara lamurran tsaro mai karfi saboda ita karamar hukumar Askira-Uba ta na da hada iya da babban dajin nan da ake tsoro kwarai da gaske da ake kira  dajin Sambisa wanda ya ke tada hankalin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

“Ganin irinhalin da ake ciki ne ya sa suka yi kira da a kara maganar lamarin tsaro mai karfi ganin yadda wiurin yake da wadanda suke makwabtaka da su ya ce sun yi kira da a kafa ba tare da bata lokaci ba ta samar da tsaro mai karfi ba tare nisa da makarantu ba,  da kafa wasu bangarori masu kawo kariya domin dakile duk wani kai harin da za ayi, sai kuma samar da motocin da za su rika kai gwauro da mari domin taimakawa wajen karshen ‘yanta’adda su yi ma ko has;war zuwa Uba- Askira kamar yadda ya bayyana,”.

Askira-Uba tana da makarantun Firamare 101, makarantun Sakandare 13 da kuma kananan makarantu 24 na Jeka ka dawo jun suna matukara bada kariya ta musamman.

“’Mun yi kira da ‘yan’uwa da Iyaye na yaran da aka yi garkjuwa da su da su ci gaba da yin hakuri. Mun san irin halin da ku ke ciki, kalmomin magana ba za su iya makau maganin abin ba, amma muna tabbatar maku da cewa gwamnatocin tarayya da Jiha suna yin duk abinda ya kamata domin tabbatar da yaranku sun dawo gida lafiya.

“Kada ku fidda tsmmanin sake saduwa da yaran ku,  kar ku bari wannan abinda ya faru ku bari a maida wahalar da yaran ku suke fama da ita a can a maida ta siyasa saboda wasu kawai na son su amfana da yadda lamarin yake.

“Muna kira da wadanda suka yi wannan abin cewar su yaran da suka dauka, ba Sojoji bane ko ‘yan siyasa. Sune fatan nagarin Jihar Borno da Nijeriya. Muna kira ku ku ji tsoron Allah don Allah ku sake su ba tare da bada wasu sharudda ba. Bai kamata ayi amfani da yara ba amatsayin wadanda za ayi amfani da su saboda kudin fansa ba,”.

Dalibai
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    ’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

MASU ALAKA

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa
Labarai

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

June 12, 2026
INEC Ta Shirya Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihar Kano
Labarai

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

June 12, 2026
Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram
Labarai

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sace Dalibai 42:Shugabannin Uba Askira Sun Ce Hakurinsu Ya Kare

Sace Dalibai 42:Shugabannin Uba Askira Sun Ce Hakurinsu Ya Kare

June 12, 2026
Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

June 12, 2026
Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City

Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City

June 12, 2026
INEC Ta Shirya Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihar Kano

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

June 12, 2026
Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

June 12, 2026
Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.