ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sarkin Wusasa Ya Bayyana Mafitar Matsalolin Nijeriya

by Isha Abdullahi Gidan-bako
4 years ago
Sarkin Wusasa

Sarkin Wusasa a masarautar Zazzau a Jihar Kaduna, Injiniya Isiyaku Dallami Yusufu, ya bayyana ci gaba da rungumar dokokin addini sau da kafa a tsakanin mabiya addinin Musulunci da Kirista da cewar shi ne kawai zai kawo karshen matsalolin da suke addabar Nijeriya da kuma ‘yan Nijeriya.

Sarkin Wusasa ya bayyana haka ne a tsakacin da ya yi na shigowar shekara ta 2023, ya ce ya kamar yadda da zarar watan yin kirisimeti ya tsaya, a nan ne za ka ga mabiya addinin kirista su na yin addini a kan lokaci, haka ma mabiya addinin musulunci lokacin watan Azumi, da zarar watannin da aka ambata sun wuce, sai a koma sharholiya da addinan biyun.

  • Masarautar Zazzau Ta Kori Wani Dogari Bisa Aikata Badala

Ya kuma kara da cewa kamar yadda nabiya addinan biyu suke yin ibada da kuma addu’o’i a watanni biyun da aka ambata a baya, ya dace su ci gaba da yin Ibadan tare da yin addu’o’in da za su zama silar kawo karshen matsalolin rashin tsaro da suke addabar wasu jihohi arewacin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Da kuma ya juya ga shugabannin addini da suke Nijeriya ba na arewacin Nijeriya kawai ba, a nan sai ya tunatar da su nauyin da ke kansu na bayyana wa shugabanni gaskiya a duk matsala da ta bayyana a gabansu.

Sarkin Wusasa ya yi kira ga ‘yan siyasa, musamman wadanda suka shiga takara a kowane matsayi da su amince Allah ke bayar da mulki a duk lokacin da ya so, ga kuma wanda ya so.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

Injiniya Yusufu ya nuna mataukar damuwarsa na yadda wasu ‘yan siyasa ke siyasar ko a mutu ko a yi rai.

Sarkin Wusasa
Isha Abdullahi Gidan-bako
+ postsBio
  • Isha Abdullahi Gidan-bako
    https://hausa.leadership.ng/author/isha-abdullahi-gidan-bako/
    Sarkin Zazzau Ya Nuna Damuwa Kan Satar Shanu Fiye Da 1,000 A Masarautarsa
  • Isha Abdullahi Gidan-bako
    https://hausa.leadership.ng/author/isha-abdullahi-gidan-bako/
    Mun Kashe Gobara 87 A Yankunan Zariya – Hukumar Kashe Gobara
  • Isha Abdullahi Gidan-bako
    https://hausa.leadership.ng/author/isha-abdullahi-gidan-bako/
    Zaben 2023: Kwankwaso Ya Cancanta Ya Shugabanci Nijeriya -Zakiru Kusfa

MASU ALAKA

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna
Rahotonni

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

July 18, 2026
Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu
Rahotonni

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau
Rahotonni

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Next Post
Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 – Akeredolu

Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 - Akeredolu

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

July 19, 2026
NDLEA Ta Cafke Kwayoyin Tramadol Miliyan 1.63 Da Akai Nufin Shigar Da Su Kano

NDLEA Ta Cafke Kwayoyin Tramadol Miliyan 1.63 Da Akai Nufin Shigar Da Su Kano

July 19, 2026
Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

July 19, 2026
Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI

Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI

July 19, 2026
Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

July 19, 2026
Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

July 19, 2026
majalisar kasa

Damawa Da Mata A Siyasa: Kujerun Majalisun Tarayya Na Iya Ƙaruwa Zuwa 121, da Kuma 397 A 2027

July 19, 2026
Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
Sarkin Wusasa

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.