ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sarkin Wusasa Ya Bayyana Mafitar Matsalolin Nijeriya

by Isha Abdullahi Gidan-bako
3 years ago
Sarkin Wusasa

Sarkin Wusasa a masarautar Zazzau a Jihar Kaduna, Injiniya Isiyaku Dallami Yusufu, ya bayyana ci gaba da rungumar dokokin addini sau da kafa a tsakanin mabiya addinin Musulunci da Kirista da cewar shi ne kawai zai kawo karshen matsalolin da suke addabar Nijeriya da kuma ‘yan Nijeriya.

Sarkin Wusasa ya bayyana haka ne a tsakacin da ya yi na shigowar shekara ta 2023, ya ce ya kamar yadda da zarar watan yin kirisimeti ya tsaya, a nan ne za ka ga mabiya addinin kirista su na yin addini a kan lokaci, haka ma mabiya addinin musulunci lokacin watan Azumi, da zarar watannin da aka ambata sun wuce, sai a koma sharholiya da addinan biyun.

  • Masarautar Zazzau Ta Kori Wani Dogari Bisa Aikata Badala

Ya kuma kara da cewa kamar yadda nabiya addinan biyu suke yin ibada da kuma addu’o’i a watanni biyun da aka ambata a baya, ya dace su ci gaba da yin Ibadan tare da yin addu’o’in da za su zama silar kawo karshen matsalolin rashin tsaro da suke addabar wasu jihohi arewacin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Da kuma ya juya ga shugabannin addini da suke Nijeriya ba na arewacin Nijeriya kawai ba, a nan sai ya tunatar da su nauyin da ke kansu na bayyana wa shugabanni gaskiya a duk matsala da ta bayyana a gabansu.

Sarkin Wusasa ya yi kira ga ‘yan siyasa, musamman wadanda suka shiga takara a kowane matsayi da su amince Allah ke bayar da mulki a duk lokacin da ya so, ga kuma wanda ya so.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Injiniya Yusufu ya nuna mataukar damuwarsa na yadda wasu ‘yan siyasa ke siyasar ko a mutu ko a yi rai.

Sarkin Wusasa
Isha Abdullahi Gidan-bako
+ postsBio
  • Isha Abdullahi Gidan-bako
    https://hausa.leadership.ng/author/isha-abdullahi-gidan-bako/
    Sarkin Zazzau Ya Nuna Damuwa Kan Satar Shanu Fiye Da 1,000 A Masarautarsa
  • Isha Abdullahi Gidan-bako
    https://hausa.leadership.ng/author/isha-abdullahi-gidan-bako/
    Mun Kashe Gobara 87 A Yankunan Zariya – Hukumar Kashe Gobara
  • Isha Abdullahi Gidan-bako
    https://hausa.leadership.ng/author/isha-abdullahi-gidan-bako/
    Zaben 2023: Kwankwaso Ya Cancanta Ya Shugabanci Nijeriya -Zakiru Kusfa

MASU ALAKA

Sarkin Wusasa
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Sarkin Wusasa
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 – Akeredolu

Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 - Akeredolu

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.