ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Taron Masu Ruwa da Tsaki na Arewa maso Yamma Zai Zama Hanyar Bunkasa Yankin — Shettima 

by Shehu Yahaya and Sulaiman
7 months ago
Shettima

Jigo a jam’iyyar APC a shiyyar Arewa maso Yamma, Ambasada Usman Yerima Shettima, ya bayyana taron masu ruwa da tsaki na Arewa maso Yamma da aka gudanar a Kaduna a matsayin wata muhimmiyar hanya da za ta taimaka wajen ciyar da yankin gaba da kuma magance dimbin ƙalubalen da ke addabar yankin.

 

Honarabul Yerima ya ce, duba da irin matsalolin tsaro, tattalin arziki da zamantakewa da yankin Arewa maso Yamma ke fuskanta, babu shakka irin wannan taro zai taimaka matuƙa wajen kawo ƙarshen matsalolin da suka daɗe suna hana yankin samun ci gaba.

ADVERTISEMENT
  • Shugabar Bulgaria Iliana Yotova: Muna Begen Ganin Kamfanonin Sin Sun Kara Zuba Jari A Kasarmu
  • Yadda Ake Hada Dilka Na Amare

Shettima Yerima ya bayyana hakan ne yayin zantawarsa da manema labarai Jim kadan bayan kammala bude taron. Ya ce taron ya haɗa kowane bangare na al’umma, ba tare da la’akari da bambancin jam’iyyun siyasa ba, domin tsara ingantacciyar hanya ta samun ci gaban tattalin arziki da siyasa a yankin.

 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

A cewarsa, a matsayinsu na mahalarta taron, sun shirya tsaf domin gabatar da muhimman batutuwan ci gaba da suka shafi farfaɗo da masana’antu da suka durƙushe, rage matsalar rashin tsaro ga rayuka da dukiyoyi, bunƙasa harkar noma ta zama sana’ar dogon lokaci, tare da ƙarfafa zaman lafiya da haɗin kai tsakanin kabilu da addinai daban-daban a Arewa baki ɗaya.

 

Honarabul Yerima ya ƙara da cewa shugabannin Arewa, duk da bambancin ra’ayoyin siyasa, za su haɗa kai wajen jagorantar samar da taswirar hanyoyin magance matsaloli da suka daɗe suna hana yankin samun ci gaba a baya, tare da buɗe sabon babi na cin gajiyar dimbin albarkatun ɗan Adam da na ƙasa da yankin ke da su.

 

Ya kuma yi wa mahalarta taron daga jihohi bakwai na Arewa maso Yamma fatan samun tattaunawa mai armashi wadda za ta amfani yankin da ma sauran shiyyoyin ƙasar nan.

 

A ƙarshe, Shettima Yerima ya yi kira ga masu shirya taron hukumar raya Arewa maso yamma (NWDC), Kwamitin Majalisar Dattawa kan Arewa maso Yamma, da gwamnonin jihohi bakwai na yankin da su tabbatar da aiwatar da shawarwarin da aka cimma a taron, domin amfanin al’ummar Arewa maso Yamma baki ɗaya.

Shettima
Shehu Yahaya
+ posts Bio
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Gwamna Uba Sani Ya Yi Jimamin Rasuwar Dan Jarida Jafaru Yakubu Maitama
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Gwamnatin Kaduna Ta Fara Rabon Takin Zamani Kyauta Ga Manoma 150,000
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Zaka Iya Sayar da Takin Gwamnati Ka Sayawa Iyalinka Kaji — Imam Nuradden
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Rashin Tsaro: ACI Zata Kira Taron Gaggawa Na Masu Ruwa Da Tsaki A Kaduna
Shettima
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
2027: PDP Za Ta Yi Duk Abin Da Ya Dace Domin Ceto Dimokiraɗiyyar Nijeriya – Jigo A PDP

2027: PDP Za Ta Yi Duk Abin Da Ya Dace Domin Ceto Dimokiraɗiyyar Nijeriya – Jigo A PDP

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.