ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattaunawar Gwamnatin Tarayya Da SSANU Da NASU Ta Tashi Baram-baran

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
4 weeks ago
NASU

Tattaunawar da aka yi tsakanin Gwamnatin Tarayya da Kwamitin Hadin Gwiwa (JAC) na kungiyoyin ma’aikatan jami’o’i ta kare ba tare da cimma matsaya ba a ranar Litinin a Abuja, yayin da manyan batutuwa suka ci gaba da zama cikin rashin tabbas dangane da rashin warware su.

JAC ya kunshi Manyan Kungiyoyin Jami’o’in Nijeriya da kuma Kungiyar Ma’aikatan Jami’o’in Da Ba Sa Koyarwa.

An dage taron, wanda Ministan Ilimi, Tunji Alausa ya kira, zuwa ranar 5 ga Mayu domin ci gaba da tattaunawa.

ADVERTISEMENT

Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya tunatar da cewa SSANU da NASU sun fara yajin aiki na sai baba-ta-gani a ranar 30 ga Afrilu bayan cikar wa’adin wata guda da suka bai wa gwamnatin tarayya kan sake duba yarjejeniyar shekarar 2009.

Kungiyoyin na nuna adawa da shirin gwamnatin tarayya na kara albashi da kashi 30 cikin dari, inda suka nace a kan karin kashi 40 cikin dari ta hanyar tattaunawa da hadin gwiwa.

LABARAI MASU NASABA

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

Tun da farko, gwamnatin tarayya ta janye tayin karin kashi 30 cikin dari, matakin da kungiyoyin suka bayyana a matsayin na kai-tsaye ba tare da cikakkiyar tattaunawa ba.

Da yake magana kan yajin aikin, Shugaban Shugaban Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Nijeriya, Mista Mohammed Ibrahim, ya ce an bi umarnin yajin aikin bai-daya a fadin kasar, lamarin da ya gurgunta ayyukan gudanarwa da muhimman hidimomi a jami’o’i.

“Bukatunmu ba su canza ba. Kashi 40 cikin dari shi ne mafi kankantar matsayi da za mu amince da shi, kuma yajin aikin zai ci gaba har sai an samu gagarumin ci gaba,” in ji shi.

Ibrahim ya ce ofisoshin gudanarwa, asibitoci, dakunan kwanan dalibai da sassan kudi sun kulle a jami’o’i daban-daban sakamakon cikakken bin umarnin yajin aikin.

A wani bangaren kuma, Jami’ar of Maiduguri ta dage jarrabawar (e-edams) dinta saboda tangardar da yajin aikin ya haifar.

Haka kuma, yajin aikin ya nakasa harkokin karatu da gudanarwa a Ahmadu Bello Unibersity.

Binciken wakilinmu ya nuna cewa an rufe ginin majalisar jami’a (Senate), dakin karatu da kuma asibitin jami’ar.

Haka zalika, an rufe sassan ayyuka da kula da kadarori, lamarin da ya janyo tangarda ga samar da ruwa da wutar lantarki a jami’ar.

Da yake magana da manema labarai yayin wata zanga-zangar lumana a babban harabar jami’ar, shugaban SSANU reshen ABU, Shuaibu Ahmed Halilu, ya ce sun bi umarnin da kungiyar kasa ta bayar kan yajin aikin.

NASU
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci
  • Sulaiman
    Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa
  • Sulaiman
    An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”
  • Sulaiman
    Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya
NASU
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    ’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    An Daure Mutum Biyu Shekara 24 Saboda Kashe Wani Dan Nijeriya Mazaunin Birtaniya
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

MASU ALAKA

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita
Manyan Labarai

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

June 6, 2026
Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai
Manyan Labarai

Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

June 6, 2026
Next Post
Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Yobe, Sun Kashe Ƴan Ta’adda 50

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Yobe, Sun Kashe Ƴan Ta’adda 50

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

June 6, 2026
Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

June 6, 2026
Nijeriya Ta Yi Nasara A Kotun Ingila Kan Rikicinta Da Kamfanin P&ID

An Daure Mutum Biyu Shekara 24 Saboda Kashe Wani Dan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

June 6, 2026
NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a

NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a

June 6, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Sace Ɗalibai Ya Karu A Mulkin Tinubu Fiye Da Gwamnatocin Baya – Obi

Sace Ɗalibai Ya Karu A Mulkin Tinubu Fiye Da Gwamnatocin Baya – Obi

June 6, 2026
Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

June 6, 2026
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

June 5, 2026
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Zaben Fitar Da Gwani Na APC: Tinubu Zai Shiga Tsakani Wajen Warware Rikicin Jam’iyyar

June 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.