ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Isa Tanzania Don Halartar Taron Makon Makamashi Na Afrika 

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
Tinubu

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya isa birnin Dar es Salaam, Tanzania, domin halartar taron makon Makamashi na Afrika, wanda zai fara a ranar Litinin, 27 ga Janairu. Ya samu tarɓa a filin jirgin sama daga Ministan harkokin waje na Tanzania, Amb. Mahmoud Thabit Kombo, na hukumar jakadancin Nijeriya a Tanzania, Amb. Salisu Suleiman.

Taron na kwana biyu zai gudana tare da goyon bayan gwamnatin Tanzania, tarayyar Afrika (AU), da bankin ci gaban Afrika, da bankin Duniya.

  • Faduwar Darajar Naira Ya Haifar Da Raguwar Kayan Da Ake Shigowa Da Su Nijeriya
  • Nijeriya Ta Gurfanar Da Masu Ɗaukar Nauyin Ta’addanci Da Kuɗaɗe Fiye Da 100 A Cikin Shekaru 2 – Tinubu 

A ranar farko, ministoci daga ƙasashe daban-daban, ciki har da Nijeriya, za su gabatar da manufofin makamashin ƙasashensu, wanda ake kira “compacts”, suna bayyana hanyoyin da za su bi wajen samun damar makamashi ga kowa a cikin shekaru biyar. A ranar ta biyu, Shugabannin ƙasashen za su amince da sanarwar Makamashi ta Dar es Salaam, wanda zai samar da tsarin ci gaban bai ɗaya don cimma manufofin Ƙudirin 300 na Afrika.

ADVERTISEMENT

Shugaba Tinubu zai gabatar da sanarwa ta ƙasa wanda zai sake tabbatar da kudirin Nijeriya na samun damar makamashi ga kowa da jagorancin ta a fannin makamashi na Afrika. Hakanan zai bayyana ci gaban Nijeriya a makamashi mai tsabta da dabarun ta na samar da ingantaccen makamashi a nahiyar.

Ministan Harkokin Waje na tarayyar Nijeriya, Amb. Bianca Odumegwu-Ojukwu; da Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu, da Mai ba da Shawara na Musamman ga Shugaban ƙasa kan Makamashi, Olu Verheijen, da sauran manyan jami’an gwamnati na daga cikin ƴan rakiya.

LABARAI MASU NASABA

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

Obi-Kwankwaso Obasanjo Yake Goyon Baya, Amma Atiku Zai Iya Lashe Zabe – Momodu

Tinubu
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano
  • Abubakar Sulaiman
    Obi-Kwankwaso Obasanjo Yake Goyon Baya, Amma Atiku Zai Iya Lashe Zabe – Momodu
  • Abubakar Sulaiman
    ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa
  • Abubakar Sulaiman
    Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Tinubu
Labarai

Obi-Kwankwaso Obasanjo Yake Goyon Baya, Amma Atiku Zai Iya Lashe Zabe – Momodu

July 27, 2026
Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano
Labarai

Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

July 27, 2026
Next Post
Ana Shirin Kiranye Ga Ɗan Majalisar Da Ya Bar Kwankwasiyya

Ana Shirin Kiranye Ga Ɗan Majalisar Da Ya Bar Kwankwasiyya

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026
Tinubu

Obi-Kwankwaso Obasanjo Yake Goyon Baya, Amma Atiku Zai Iya Lashe Zabe – Momodu

July 27, 2026
Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

July 27, 2026
Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

July 27, 2026
Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

July 27, 2026
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

July 27, 2026
Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

July 27, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

July 27, 2026
Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.