• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Canji Na Bai-daya Hanya Ce Ta Tsaftace Kasuwar Shinku

by Abubakar Abba
2 years ago
in Rahotonni
0
Manyan Ayyukan Da Ke Gaban Sabon Gwamnan Babban Bankin Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kafin daukar mataki a kan tsarin da gwamnatin tarayya mai ci ta yi na kikiro da yin amfani da kudin musayar kudaden waje a cikin kasar nan, da kasuwar musayar kudi ta kasar, ta shiga cikin halin ni ‘yasu.

Gwamnatin na da hanyoyin musayar kudade daban-daban, inda kuma a gefe daya, kamfanin jirgen sama suna da na su daban, haka suma kananan masana’antu da masana’antu na da nasu na daban da ake kira da zuba hannun jari da kuma fitar da kaya zuwa ketare wato (I&E), wanda hakan ya baiwa daidaikun mutane damar samun kudaden musayar kuadade na waje a bisa bukatarsu ta samun kudaden na musayar.

Abu mafi muni shi ne, masu bukatar samun kudaden ba sa iya samu saboda iyakance adadin da aka yi na samun kudaden na musayar.

Kazakika, wadanda ke da kudaden na musayar don su sayar da su, ba a ba su damar yin hada-hadar yin kasuwancin su a bisa ko nawa suke bukatar kan farashin da suke bukatar sayar da kudaden na musayar ba.

A baya, kudaden na musayar sun dakile masu son zuba hannun jair na keatare da na cikin gida zuba hannun jarinsu domin bunkasa tattalin arzikin Nijeriya, haka kuma akwai rashin tabbas a kan kudaden na musayar, wanda hakan ya haifar da wani babban shinge ga yin hada-hadar kasuwanci.

Labarai Masu Nasaba

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

Bugu da kari, masu son shigowa cikin kasar don zuba hannun jari, sai suka gwammace kodai su tsaya a gefe, ku kuma su zuba hannun jarin nasu a wasu sauran kasuwannin.

Wato ma’ana, wadanda ke son samun kudaden musayar don yin wasu ayyuka, suna samun jinkiri wajen samun kudaden wanda hakan ke sanya su dakatar da bukatarsu, ta ci gaba da neman kudaden na musayar.

Hakan ya janyo tsadar da gwamnatin kasar ke samu ta kai kimanin dala miliyan 329 a duk wata a kan tallafin na kudaden musayar.

Hakan ya nuna sanar da irin illar da ake samu a kan farashin na bai daya tun daga kan masu zuba jari daga ketare da kuma masu zuba jari na cikin gida.

Sai dai, a kulla yarjejeniya a kan kayan cikin gida, hakan ya habaka kwarin guiwar masu son zuba jari a cikin Nijeriya, akwai kuma fatan da ake da shi na kara samun bunkasar zuba hannun jari a cikin tattalin arzikin kasar.

Abu mafi sauki da ake bukata shi ne yin cinikaiyyar kudaden musayar a kan farashi daya wanda hakan zai baiwa dilolin da ke yin hada-hadar kudaden na musayar yin hada-hadar ba tare da fuskantar wani shinge ba.

Bugu da kari, a bisa rahoton da bankunan hada-hadar kasuwanci na kasar suka fitar, ya nuna cewa, a cikin ‘yan watanni uku da aka gabatar da tsarin na bai daya na hada-hadar kudaden na musayar, an ruwaito cewa, bankunan kasuwanci a cikin kasar nan, a farkon zango na shekarar 2023, sun samu dimbin riba ta musayar kudaden da aka kiyasa ta kai ta Naira Tiriliyan 1.7.

Samun wannan ribar a kan kudaden musayar kudaden, an danganta hakan ne a kan karyewar farashin Naira wadda ta kai matsayin Naira 769.25 a kan dala 1 a watan Yunin 2023, inda aka kwatanta da yadda matsayin Naira yake a  2022, inda ta rufe a kan farashin Naira 461.50 , inda ya kai a kan dala 1.

Bugu da kari, kwararru a fannin hada-hadar musayar kudi, na da yakinin cewa,  wannan sabon tsarin da gwamnatin mai ci ta kirkiro da shi, musamman domin a tabatar da an yi  tsafatattaciyar hada-hadar musayar kudade, wanda tuni wannan tsarin a dai-daikun mutane da kuma ‘yan kasuwa  suka fara ganin fa’idarsa, zai bayar da gagarumar gudunmawa wajen farfado da tattalin arzikin kasar nan .

Biyo bayan daidaita farashin kudin muyasar, masu abokan huddar da ke ajiye kudade a bankuna, wato (DMBs), suma sun yi saurin rungumar tsare-tsaren da bankunna kasuwanci suka kirkiro, musamman bisa nufin samar da sauki a wajen yin musayar kudi.

Bugu da kari, a bisa zabin sauya kudaden musaya zuwa takardar Naira, ta hanyar yanar Gizo, wannan a yanzu, ya baiwa masu huddda da bankuna damar cire kudi a bankuna ba tare da wata matsala ba haka ba  sun je kasuwar bayan fage don yin musayar kudi ba.

Wannan sauyin ya kara kwarin gwuiwa a wajen daidaita tsarin farashin na kudin musaya kari da jajircewar gwamnatin tarayya na tabbatar da ana bin diddigi da kuma gudanar da sahihiyar kasuwar ta musayar kudi.

Kazalika, tsarin ya kara baiwa bankunan kwarin guiwa wajen kirkiro da abubuwa da kuma gabatar da lalubo da mafita a kan yadda za su yi hada-hada da abokan huddarsu.

Babban misali daya shi ne, yadda tsarin ya bayar da dama sake farfado da asusun masu ajiya na bankuna da aka dakarar da su daga yin aiki, saboda masu amfani da asusun sun daina yin amfani da su, wanda kuma tsarin yaba su damar samun rance kudi da suka kai har zuwa kashi 85 a cikin dari.

Dakatar da yin amfani da Kati na hada-hadar yin hadar-hadar Niara na kasa da kasa, wannan ya baiwa bakunan damar baiwa daidaikun mutane damar yin kasuwanci daga kasa zuwa wata kasa, wanda hakan ya dakile kalubalen da ake fuskanta a hada-hadar kudaden kasa da kasa

Sanarwar dokokin hakan ya kara farashin yarjejeniyar kudin Yuro na kasar nan, inda wasu suka kara yawan farashi a cikin watanni.

Hakazalika,  bayar da damar a 2033  ta karu daga kashi 2.4  zuwa kashi  78.625, wanda hakan ya zama shi ne babban karin da aka samu a cikin sama da wata biyar.

A cewar Babban Jami’a a Bolition Cap, Subomi Plumptre, kasauwar hada-hadar kudaden musayar kudin za a kara samun matukar yin gasa, musamman ganin cewa, baokan hudda za su yi sauya dala kai tsaye, ta hanyar hada-hadar yanar Gizo

Ta ce, wannna zai kara bayar da kwarin guiwa wajen samar da kirkiro da dabaru wanda kuma hakan zai bayar da dama wajen rage hada-hadar farashin kudaden musaya ga alummar gari.

Shi kuwa Baban Jami’i a Cibiyar daukaka kasuwanci mai zaman kanta wato (CPPE), Dakta Muda Yusuf, a cikin wata sanarwa da ya fitar a kwanan baya ya bayyana cewa, daga darajar ta muysar kudi, zai bayar da dama wajen zuba hannun jari da samar da ayyukan yi da zagayar kudade, inda kuma za ta kara wa masu son zuba jari kwarin guiwa.

Kazalika ya bayyana cewa, hakan zai rage cin hanci da rasahwa da dakile aikata sauran badakala da sauransu.

Bugu da kari, shi ma wani masani a fannin tattalin azrki Kelbin Emmanuel ya sanar da cewa, wannan matakin zai zai kara samar da kudaden shiga ga kamfanonin gwamnati a bisa farashin masu zuba jari da kuma masu fitar da kaya zuwa ketare.

Ya kuma yi amanna da cewa, wadanan sauye-sauyen, za su kara bunkasa tattalin arzikin kasar nan.

Sai dai, ya bayyana cewa, sauye-sauyen za su iya zuwa da kalubale, inda ya buga misalai da samun karuwar hauhawan farashin kaya da gudanar da ayyuka

Ugwu, mai fashin baki ne a kan hada-hadar kudi da ke da zama a Abuja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Gwamnonin Imo, Kogi Da Bayelsa: Hukuncin Kotu Da Rikice-rikice Na Matukar Kawo Mana Cikas A Shirye-shiryenmu —INEC

Next Post

Abinda Ya Kamata Ku Sani Akan Wasan El Classico

Related

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu
Manyan Labarai

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

18 hours ago
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a
Rahotonni

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

1 day ago
jam'iyyu
Rahotonni

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

4 weeks ago
Canji
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

1 month ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

1 month ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

1 month ago
Next Post
Abinda Ya Kamata Ku Sani Akan Wasan El Classico

Abinda Ya Kamata Ku Sani Akan Wasan El Classico

LABARAI MASU NASABA

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

July 13, 2025
NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

July 12, 2025
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

July 12, 2025
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

July 12, 2025
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.