• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota

by Sadiq
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Allah Ya yi wa tsohon kakakin majalisar dokokin Jihar Gombe, Nasiru Abubakar Nono rasuwa.

Nono ya mutu a ranar Alhamis sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya afku a hanyar Abuja zuwa Jos.

  • Magoya Bayan PDP Sun Yi Zanga-Zanga Kan Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna
  • Gawuna Ya Taya Al’ummar Muslmi Murnar Fara Azumin Watan Ramadan

Tsohon dan majalisar, wanda ya rike mukamin kakakin majalisar dokokin Jihar Gombe daga 2015 zuwa 2018, ya fito ne daga karamar hukumar Yamaltu-Deba a jihar.

A halin yanzu, gwamnan Jihar Gombe, Yahaya Inuwa, ya jajanta wa iyalan marigayin, inda ya bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi ba ga iyalansa kadai ba, har ma da jihar da kuma Nijeriya baki daya.

Inuwa, a cikin sakon ta’aziyyar da ya aike, ya ce marigayi tsohon dan majalisar, dan siyasa ne mai tawali’u kuma mai kasa-kasa da kai, wanda ya shahara wajen sadaukar da rayuwar al’ummar mazabarsa da ma al’ummar jihar baki daya.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

Gwamnan ya bayyana tsohon kakakin majalisar dokokin jihar, Nono ya nuna hazaka, dattako da jajircewa a lokacin da yake jagorantar majalisar dokokin jihar kuma ya samu karramawa da biyayya daga abokan aikinsa a lokacin.

Gwamna Inuwa, a madadin gwamnati da al’ummar Jihar Gombe, ya mika sakon ta’aziyyarsa ga iyalan marigayin da abokansa na siyasa da kuma al’ummar karamar hukumar Yamaltu-Deba bisa wannan babban rashi da aka yi.

Tags: GombeHatsarin MotaNonoTsohon Kakaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Magoya Bayan PDP Sun Yi Zanga-Zanga Kan Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

Next Post

INEC Ta Ayya 29 Ga Maris A Matsayin Ranar Zaben Cike Gurbi A Adamawa

Related

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro
Da ɗumi-ɗuminsa

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

23 hours ago
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
Da ɗumi-ɗuminsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

1 day ago
Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa

5 days ago
Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa

5 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

1 week ago
Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki

1 week ago
Next Post
INEC Ta Ayya 29 Ga Maris A Matsayin Ranar Zaben Cike Gurbi A Adamawa

INEC Ta Ayya 29 Ga Maris A Matsayin Ranar Zaben Cike Gurbi A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.